• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dakile matsalar tsaro: Kungiyar yan kasuwar Rimi ta fito da sabbin dabarun koya sana’o’i ga matasa

aksam by aksam
August 27, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar yankasuwar rimi dake birnin Kano ta bayyana bikin harshen hausa da aladun hausa na Duniya a Matsayin abu ne da zai Kara habaka hausa da hausawa a kasashen Duniya,

Shugaban Kungiyar Alh. Sa’adu Salisu ne ya bayyana haka a lokacin taron bikin Hausa ta duniya Wanda aka gudanar a kwalejin share fage Shiga jami’a (cas)

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

Saidu salisu yace akwai bukatar Gwamnatoci su shigo domin baiwa harshe hausa gudunmawar da ta dace ta Yadda matasa za su rungumi sana’oi a al’adance saboda ƙarin ayyukan yi da alumma za su dogara da su .

Yace Kungiyar kasuwar rimi ta dade tana hadimtawa Gwamnati domin yakar fadan daba da shaye shayen muggwan kwayoyi.

Yace, Kungiyar kasuwar rimi tana bukatar tallafi domin ci gaba da baiwa matasa ilimin kasuwanci, musamman harkokin magungunan gargajiya Wanda da yawa mutane suka yi watsi da ita alhalin Kuma akwai sirri a cikinta, kuma ya bayyana cewar in har Gwamnatin jihar Kano ta kawo masu dauki za su samu damar koyawa matasa dubu daya Sana,oin gargajiya a zamanance.

Saidu salisu yace Yanzu haka akwai Sana’oin gargajiya da yawan gaske da aka zamanantar da su wadanda Gwamnatocin kasashen wajen kamar kasar China suka tallafawa yankasar wajen bunkasa su.

Daga karshe Shugaban Kungiyar yace dazarar Gwamnatin jihar Kano ta hada hannu da Kungiyar kasuwar rimi zai samarwa matasa ayyukan yi domin su yi watsi da shaye shayen muggwan kwayoyi da fadan daba da sauran ayyukan da Basu dace ba.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ranar Hausa: Masarautar Daura ta gudanar da sabbin nade-nade

Next Post

Yadda Trump ke fuskantar caccaka daga Lauyoyi a Amurka bayan korar shugabar hukumar lafiya ta ƙasar

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026
Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito
Uncategorized

Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito

by aksam
August 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Jak założyć konto na Vavada w pięciu prostych krokach

July 1, 2023
An Yi Kira Ga Mahukunta Da Sauran Al’umma Su Kawowa Makarantar Ibnu Hajar International, Kaduna Daukin Dan Cigaba Da Aikin Ginin Makarantar

An Yi Kira Ga Mahukunta Da Sauran Al’umma Su Kawowa Makarantar Ibnu Hajar International, Kaduna Daukin Dan Cigaba Da Aikin Ginin Makarantar

June 1, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media