• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar JIBWIS ta kafa kwamitin da zai gudanar da binciken kwakwaf kan yarjejeniyar SAMOA da Tinubu ya saka wa hanu

aksam by aksam
July 9, 2024
Reading Time: 1 min read
1
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yanzu-Yanzu: Kungiyar JIBWIS a Katsina ta kafa kwamitin da zai duba yarjejeniyar SAMÒA da gwamnatin tarayya ta sanya ma hannu

KungiyarJama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah JIBWIS reshen jihar Katsina karkashin jagorancin shugaban ƙungiyar na jihar Sheikh (Dr.) Yakubu Musa Hassan, ta kafa Kwamiti na masana wanda zai duba yarjejeniyar gwamnatin tarayya da SAMOA domin binciken abinda yarjejeniyar ta kunsa a matakin Jiha kamar yadda uwar Kungiya ta Kasa ta yi domin sanin martani da kuma matakin da kungiyar za ta dauka

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Haka kuma kungiyar ta Izala ta ce ba za ta lamunci duk wani mummunan kuduri da zai saɓa ma dokokin addinin musu-lunci da kuma al’adun mutanen jihar Katsina

Majiyar Jaridar Dimokuraɗiyya ta Katsina reporters ta samu cewa, kungiyar ta gudanar da taron Kafa kwamitin a masallacin G.R.A da ke Katsina inda aka tattauna muhimman batutuwa wanda za su fadada hanyoyin da’awa da ayyukan da Kungiyar ta sa gaba.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Dalilan Bude Boda ta kan tudu na tsawon watanni biyar

Next Post

Babban hafsan tsaron na Najeriya ya fadi dalilin kai hari a Gwoza

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Comments 1

  1. Pingback: Babban hafsan tsaron na Najeriya ya fadi dalilin kai hari a Gwoza | Aksam Hausa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda  Abdulmumini J.Kofa ya Gina Makaranta mai ɗauke da azuzuwa 10 da  ofishin Malamai a garin T/mai yaƙi

Yadda Abdulmumini J.Kofa ya Gina Makaranta mai ɗauke da azuzuwa 10 da ofishin Malamai a garin T/mai yaƙi

October 19, 2025
Ana zargin ministar Tinibu da rufdaciki Akan wasu makudan kudade har……

Ana zargin ministar Tinibu da rufdaciki Akan wasu makudan kudade har……

July 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media