• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar Direbobin Akori-kura ta magantu gameda bude sabuwar kasuwar yanmagani ta Dangoro

aksam by aksam
March 5, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar matuka motocin Akorikura ta Kasa reshen jihar Kano, ta Shawarci Gwamnatin jihar Kano da ta Nemawa masu Akorikura da sauran masu gudanar da harkokin Sufuri matsuguni a Sabuwar Kasuwar Dangwauro da aka bude anan jihar Kano.

Sakataren Kungiyar Alh. Naziru Sani Dandago ne ya ba da Shawarar a Lokacin da yake Zantawa da manema labarai a ofishin Kungiyar dake Hanyar Murtala Mohammed a nan Kano.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Naziru Dandago ya bayyana cewa, Idon Gwamnati ta samarwa ‘Ya’yan Kungiyar Akorikura ta (NURTW) gurin tsayawa na din_din _din,zai baiwa Gwamnatin samun Kudaden Haraji da samarwa matasa Ayyukan yi da za su rage masu Zaman kashe Wando a lungu da sako na jihar Kano.

Sakataren yace, Gwamnatin Kano tana barin Kudade da dama suna zirarewa,Wanda ita ce ya kamata tana karba daga hannun Direbobin da suke Sufuri a jihar Kano da kuma, makwabtan jihohi.

Yace, Kungiyoyin harkokin Sufuri a shirye suke wajen ganin sun baiwa Gwamnatin cikakken hadin kai da goyan baya domin Raya Kasuwar Dangwauro da yankunanta.

Naziru Sani ya bayyana cewa, Kungiyar ‘yan Akorikura ta Dade tana Neman Gwamnati ta samar mata guraren tsayawa sai kuma gashi wannan Kasuwa ta Dangwauro ta bayyana a dai dai lokacin da ake bukatarta.

Ya kara da cewa,idon Gwamnatin Kano tana bukatar bunkasa harkokin Sufuri da Kasuwar ta Dangwauro, to ya kamata ta baiwa Kungiyar Direbobin Akorikura wuri a kasuwar, saboda gudunmawar da matuka motoci suke bayarwa a ciki da wajen jihar Kano.
Ya bayyana cewa, Gwamnatin Kano tana kokarin cika Alkawari da zarar ta ayyana za ta gabatar da wani al’amari domin inganta rayuwar matasa da alummar jihar Kano.

Sakataren ya jaddada goyan bayan da suka kamata ga Gwamnati da sauran Hukumomin da suke lura da harkokin Sufuri ta yadda za’a Nasara na tattara kudaden harajin da Gwamnati za ta aiwatar da managartan ayyukan ci gaba da sauran abubuwan da za su bunkasa jihar Kano.

Kungiyar ‘yan Akorikura ta kuma shawarci sauran Kungiyoyin Sufuri, da su hada kai wuri guda domin ciyar da harkokin Sufuri gaba domin yin gogayya da sauran Kungiyoyi dake makwabtan jihohi, Kasacewar suna samun tagomashi daga Gwamnatoci na jiha da na tarayya,Musamman wajen basu tallafi da motocin da Kungiyoyin Sufuri za su rabawa ‘Ya’yanta domin su samu damar mallakar ta su.

Daga karshe Naziru Sani Dandago, ya bukaci ‘yankungiyar Akorikura ta kasa reshen jihar Kano, da su kara kaimi wajan baiwa Gwamnati da Kungiyar Direbobin cikakken hadin kan da ya dace,domin cimma burin da aka sanya a gaba.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Faransa tayi abin da ta saba a kasar Haiti

Next Post

Wani gwamna yayi tanadin wutar lantarki na wata guda babu daukewa ga yan jihar sa

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wani gwamna a Arewa ya dauki matakin rage kudin man fetur ga Manoma

Wani gwamna a Arewa ya dauki matakin rage kudin man fetur ga Manoma

February 7, 2024
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

August 26, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media