• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kimiyya, wata mace ta kirkiro gashin atac na mata a icen ayaba

aksam by aksam
February 23, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

amfani da itaciyar ayaba wajen hada gashi. Amma kasancewar dan Adam da basira, kullum wasu sababbain kirkire-kirkire kara fitowa suke yi.

’Yar kasuwar kasar Uganda, Juliet Tumusiime, ta zo da wani sabon salo, inda ta hada gashi ta hanyar amfani da na’ukan itaciyar ayaba da suke da su a Uganda a madadin gashin roba da aka saba da shi, wanda tuni ya samu karbuwa tare da faranta ran dubban kwastomomi.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

“Tunanin ya zo min ne bayan gajiya da na yi da amfani da na’ukan gashi da dama da nake amfani da su, “inji ta a tattaunawarta da TRT Afrika.

“Kamar kowace mace, nakan yi fama da kaikayin kai da da zafi a duk lokacin da nake amfani da gashin roba.”

Juliet ta yanke shawarar amfani da na’ukan ayaba hudu ne daga cikin na’uka 1,000 da aka sani a duniya a shekarar 2015.

Bayan dogon nazari a kan yadda za ta mayar da jikin ayabar wanda asali yana da karfi zuwa silin gashi, sai ta fara aikin gwaji, wanda ya dauke ta kusan shekara uku kafin ta cimma nasara.

Kamfanin Juliet mai suna Cheveux Organique, wanda a takaice ke nufin gashin ainihi- yanzu ya samu karbuwa a kasashen Afrika da ma wasu kasashen duniya.
aikin gudanar da bincike a kan ayaba.

“Muna bincike ne domin samar da na’ukan ayaba wadanda sauyin yanayi da kwari ba za su iya lalata su ba,” inji ta a game da binciken nata, wanda a karshensa suka kuma samar da garin ayaba.

Bayan ta kammala binciken, sai kuma batun nemo manoma da za su fara noma wannan irin na ayaba da suka gano.

Sai dai wannan bai zo mata da kalubale ba, kasancewar Juliet ta taso ne a yankin da kusan kowa manomin ayaba ne.

Sai dai bayan an yanke ayabar, sanda ko jikin ayabar zubarwa ake yi, ko kuma a mayar da shi maganin kashe na’ukan ganyayaki da ba a bukata a lambu.

“Wannan ne ya tuna min yadda muke amfani da jikin ayabar wajen hada ’yar tsana lokacin muna yara. A lokacin ne sai na fara tunani wane abu zan iya yi wanda zai zama mai amfani,” inji Juliet.

Nan sai ta shiga bincike mai zurfi, inda a karshe ta gano ana amfani da itaciyar wajen hada yaduka a Indiya da Philippines.

“Sai na kara zurfafa bincike a kan shin wai yaya suke yi? da na gano, sai na ga to ai kamar za a iya mayar da shi silin gashi,” in ji Juliet.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gawurtaccen danfashin daji ya hadu da ajalinsa a hanun jamian tsaro

Next Post

Kasar Ghana da Bahamas sun amince da shiga junan su batare da visa ba

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Η Σημασία της Ταυτοποίησης Λογαριασμού στις Ψηφιακές Υπηρεσίες στην Ελλάδα

April 21, 2025
Tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami Ya Sanar Da Ficewa Daga Jam’iyyar APC  Zuwa Jam’iyyar ADC

Tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami Ya Sanar Da Ficewa Daga Jam’iyyar APC Zuwa Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media