• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kasar Turkiyya ta gana da Burkina faso domin inganta tsaro

aksam by aksam
May 19, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mataimakin Ministan Harkokin Wajen Turkiyya, Burhanettin Duran, ya kai ziyara a hukumance zuwa Burkina Faso a ranakun 13-14 ga watan Mayu domin karfafa dangantakar kasashen biyu da tattauna batutuwan tsaro, kamar yadda majiyoyin Ma’aikatar Harkokin Wajen Turkiyya suka bayyana.

A yayin ganawarsa a Burkina Faso, Duran ya tattauna kan ci gaban da ake samu a yankin Sahel da Burkina Faso, musamman ma kan yaki da ta’addanci, tare da tattauna dangantakar kasashen biyu da sauran fannoni na hadin gwiwa.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

A lokacin ziyarar, Duran ya samu tarba daga Firaimistan Burkina Faso, Jean Emmanuel Ouedraogo, sannan ya tattauna da Ministan Harkokin Waje, Karamoko Jean Marie Traore.

Firaminista Ouedraogo ya jaddada cewa akwai karfin gwiwa daga bangarorin biyu wajen fadadawa da ƙarfafa dangantakar da ke tsakanin ƙasashen biyu.

Minista Traore ya bayyana cewa Turkiyya abokiya ce mai aminci a lokuta da ake cikin mawuyacin hali, inda ya ce tana bayar da taimako ga Burkina Faso a lokacin da take fuskantar ƙalubale na ta’addanci, kuma Turkiyya ta taka rawa wurin tabbatar da tsaro da zaman lafiya a Burkina Faso da kuma kawar da ta’addanci daga kasar.

Traore ya kara da cewa suna kallon Turkiyya a matsayin kyakkyawar abokiyar hulɗa, kuma suna da niyyar ƙara ƙoƙari wajen ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin Ouagadougou da Ankara.

A lokacin ziyarar, an rattaba hannu kan yarjejeniyoyi guda biyu tsakanin ma’aikatun harkokin wajen kasashen biyu.

An amince da cewa za a tattauna kan shawarwarin siyasa da za su kunshi dukkan fannoni na dangantakar kasashen biyu a Ankara cikin wannan shekara.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaba Bola Ahmad Tinubu Ya Gana Da Peter Obi, Fayemi A Fadar Vatican

Next Post

Gwamnan Borno ya roki gwamnatin tarayya Abu ɗaya domin yanta Garin Marte daga yan Boko Haram

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

China Za Ta Iya Siyan Danyen Man Fetur na Venezuela Ne Kawai a Ƙarƙashin Ikon Amurka: Trump

China Za Ta Iya Siyan Danyen Man Fetur na Venezuela Ne Kawai a Ƙarƙashin Ikon Amurka: Trump

January 12, 2026
Kungiyar yantebura ta IBB jikin masallacin Idi ta yi cikakken jawabi a kan abin da ya faru a baya.

Kungiyar ‘Yan Tebura Ta IBB Ta Karyata Jita-Jitar Sayar Da Masallacin Idi ga wasu Yan kasuwa

September 1, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media