• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli masu kawo tasgaro a yaki da taaddanci a Najeriya daga bakin hafsan hafsoshi

aksam by aksam
March 26, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban hafsan tsaron Najeriya Janar Chris Musa ya ce masu ba da bayannan sirri ga sojojin ke kawo cikas ga yaki da kungiyoyin masu garkuwa da mutane da ke ci gaba da sace dalibai da mazauna arewacin kasar.

Babban hafsan tsaron Najeriya Janar Chris Musa ya ce masu ba da bayannan sirri ga sojojin ke kawo cikas ga yaki da kungiyoyin masu garkuwa da mutane da ke ci gaba da sace dalibai da mazauna arewacin kasar.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Janar Musa ya bayyana hakan ne bayan da rundunar sojin ta sanar da kubutar da dalibai 137 da wasu ‘yan bindiga suka sace a farkon watan nan a jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin kasar. ‘Yan makarantar sun isa Kaduna ne a ranar Litinin.

Musa ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa sojoji a matse suke kuma galibi suna dogara ne ga masu ba da bayannan sirri don bin gungun masu dauke da makamai, wadanda aka fi sani da ‘yan bindiga a cikin gida, ba tare da samun nasara ba.

“Su masu ba da bayannan sirri su kan sa sojojin su je wani wuri na daban, sai sun isa wurin sai su tarar ba komai,” in ji Musa.

Musa ya ce babu wata arangama da ‘yan bindigar a lokacin da aka ceto daliban na Kaduna. Sai dai ba zai bayyana yadda aka kubutar da daliban ba ko an cafke wani daga cikin ‘yan bindigar.

An yi garkuwa da mutane akalla 68 a cikin kwatan farko na shekarar 2024 akasari a arewacin Najeriya, a cewar wani kamfanin tuntuba na kasada, SBM Intelligence.

Musa ya ce da zarar ‘yan bindiga sun shiga dazuzzukan Najeriya, ya kan yi wuya a bi su saboda da sauri-sauri ’yan bindigar ke tafiya cikin dajin.

“Da zarar sun shiga ciki, fitar da su ke da wuya, da wuya jiragen sama ke iya ganinsu,” in ji shi, ya kara da cewa iyakar arewacin kasar da ba shi da kawanya, ya kara dagula lamarin.

Satar mutanen dai ta sa wasu gwamnatocin jihohi daukar abin da suka kira masu gadin al’umma.

“Yanzu gwamnatocin jihohi da kansu za su debo mutanen da ba su da horo su tura su kuma muna hana su yin hakan,” in ji shi.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gungun batagari sun kai mumunan farmaki satariyar wata karamar hukuma

Next Post

Kirkirar sabbin maaikatu, Shugaban majalisar dokokin Kano ya bayyana yadda ya Sami sakon gwamna Abba Gida-gida

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Top Strategies for Winning at Casino War at casigood casino

April 21, 2025
PDP Ta Gombe Ta Yi Allah Wadai da Waƙar Rarara Kan Pantami

PDP Ta Gombe Ta Yi Allah Wadai da Waƙar Rarara Kan Pantami

August 6, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media