• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gungun batagari sun kai mumunan farmaki satariyar wata karamar hukuma

aksam by aksam
March 26, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wasu gungun ƴan bindiga sun sake kai kazamin hari garin Tsafe, hedkwatar ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara.

Kamar yadda jaridar Leadership ta tattaro, ƴan bindiga sun kashe jami’an rundunar ƴan sa-kai (CPG) tare da ƙone motoci biyu na rundunar sojin Najeriya.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Wani mazaunin garin, Malam Usman Tsafe, ya shaidawa ƴan jarida ta wayar tarho cewa ƴan bindigar sun kewaye garin ɗauke da muggan makamai.

A cewarsa, da farko ƴan bindigar sun raba kansu zuwa gida uku, inda tawagar farko ta yi yunkurin kai farmaki kwalejin horar da malaman lafiya da fasaha da ke garin.

Sauran kaso biyun kuma suka kutsa kai cikin garin, sannan suka buɗe wuta domin su tsorata jama’a kuma su samu saukin sace mutane da ɗaliban makaranta.

Jami’an tsaro sun fafata da maharan Ya ƙara da cewa ɗaukin da jami’an tsaro suka kawo a kan loƙaci, shi ne ya sa maharan suka ja da baya, suka arce zuwa cikin jeji bayan musayar wuta.

“Yayin murayar wuta da ƴan ta’addan, jami’an rundunar CPG biyu suka rasa rayuwarsu yayin ƴan bindiga suka ƙone motocin sintiri biyu na sojojin Najeriya da CPG ta Zamfara,” in ji shi.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda rundunar tsaron Najeriya ta shirya sakin mutane 200 da ake zargi da taaddanci

Next Post

Kalli masu kawo tasgaro a yaki da taaddanci a Najeriya daga bakin hafsan hafsoshi

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Halaye bakwai na mutumin ko mutuniyar kirki

Halaye bakwai na mutumin ko mutuniyar kirki

March 4, 2025
Kungiyar matuka Akorikura ta magantu kan wani muhimmin lamari tsakaninta da gwamnati

Kungiyar matuka Akorikura ta magantu kan wani muhimmin lamari tsakaninta da gwamnati

April 6, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media