• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Jam’iyyar APC Reshen Jihar Kano, Ta Bukaci Hukumar EFCC Gudanar Da Cikakken Bincike A Kan Badakalar Zargin Kwangilar Samar Da Magunguna

aksam by aksam
August 19, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Maryam Muhammad Suleiman

A wata sanarwa da ya raba wa manema labarai, shugaban jam’iyyar APC, Alhaji Abdullahi Abbas, ya bukaci a rufe asusun kananan hukumomin jihar domin a daina ci gaba da kwashe dukiyar al’umma da sunan ayyukan hadin gwiwa.

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

Ya ce amincewar da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi na cewa bai san da wannan badakalar ba, wata alama ce da ke nuna cewa ko dai ba shi da iko akan gwamnatin ko kuma rashin iya shugabancin jihar kamar yadda APC take zargi .

Abbas ya bayyana cewa umarnin da gwamna ya baiwa hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar kano abun dariya ne.

Shugaban jam’iyyar ya yi nuni da cewa, shugaban hukumar Muhyi Magaji Rimin Gado ya na da bangaranci, kuma ba shi da hurumin bincike kan badakalar da ake zargin yan uwan uban gidan gwamnan kuma jagoran NNPP Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.

Abdullahi Abbas ya kara da cewa gwamnatin jihar ta bayar da kwangilar aikin gada akan kudi Naira biliyan 27, inda za a gina gada guda biyu a mahadar Dan-Agundi da Tal’udu a cikin babban birni, wanda za a dauko kashi 70 cikin dari na kudaden Kananan hukumomi 44.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda taron yaye Dalibai 180 ya gudana a sabuwar Jami’ar Bayaro

Next Post

Shugaba Bola Tinubu, Ya Amince Wa Kamfanin Man Fetur Na Ƙasa (NNPCL), Da Ya Yi Amfani Da Ribar Shekarar 2023 Da Aka Mamu Domin Biyan Tallafin Man Fetur.

aksam

aksam

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026
Ba Za Mu Bawa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugabancin Kasa A Jam’iyyarmu— NNPP
SIYASA

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

by aksam
May 2, 2026
Masu Ruwa Da Tsaki A  APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027
SIYASA

Masu Ruwa Da Tsaki A APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027

by aksam
May 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ƴan sanda sun ƙwato yarinya ƴar shekara 12 da aka Daura wa aure da mai sheka 63

Ƴan sanda sun ƙwato yarinya ƴar shekara 12 da aka Daura wa aure da mai sheka 63

April 2, 2024
Sojojin Najeriya Sun Yi Barin Wuta A Dajin Sambisa

Sojojin Najeriya Sun Yi Barin Wuta A Dajin Sambisa

May 16, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media