• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hukumar Zaɓen Mai Zaman Kanta Ta Jihar Kano Ta Rage Kudin Shiga Zaɓen Kananan Hukumomin

aksam by aksam
September 13, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Shugaban hukumar zaben ta jiha faefesa Sani Lawal Malunfashi ya sanar da haka yayin Taron masu ruwa da tsaki dangane da zaben kananan hukumomin jihar da ke tafe a wata mai kanawa.

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Ya ce rage kudin takardar tsayawa takara ya biyo bayan umarnin kotu bayan da wasu jam’iyyun adawa sun shigar da hukumar Kara dangane da yawan kudin na takardar tsayawa takara.

Farfesa Sani Lawal Malunfashi ya ce a halin yanzu hukumar zaben ta jiha ta mayar da kudin takardar tsayawa takara a matakin Shugaban hukumar hukuma da mataimakinsa naira miliyan 9 sakamakon naira miliyan 10 a baya, yayin da Kuma takardar tsayawa takara a matakin kansila naira miliyan 4 sakamakon naira miliyan 5 a baya.

Ya ce a halin yanzu hukumar ta kammala shirye shiryen fara sayar da wadannan takardu daga ranar Litinin Mai zuwa wato 15; ga wannan wata.

Farfesa Sani Lawal Malunfashi ya yaba wa jam’iyyun siyasa bisa yadda suke bai wa hukumar hadin Kai musamman babbar jam’iyyar adawa a nan Kano ta APC bisa amincewa da shiga zaben na kananan hukumomin jihar a ranar Asabar 26 ga watan oktoba mai zuwa.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin Jihar Kano Ta Saka Ranar 16 Ga Watan Satumba Domin Komawa Makarantar Firamare Da Sakandire Na Zangon Farko Na Shekarar 2024/2025 Ga Dukkan Makarantun Kwana Da Na Firamare Masu Zaman Kansu Dake Jihar

Next Post

Sojojin Najeriya Sun Kashe Ƙasurgumin Dan ta’adda Da Ya Addabi Arewa

aksam

aksam

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sarkin Musulmai ya fadi matakin da talakawa ya kamata su dauka akan tsadar rayuwa da aka saka su a ciki

Sarkin Musulmai ya fadi matakin da talakawa ya kamata su dauka akan tsadar rayuwa da aka saka su a ciki

February 12, 2024
Ogan Boye Ya Ajiye Mukaminsa Na Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Matasa Da Wasanni

Ogan Boye Ya Ajiye Mukaminsa Na Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Matasa Da Wasanni

August 20, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media