• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hukumar EFCC Na Tuhumar Wasu Ma’aurata Da Aikata Damfarar; Naira Miliyan 410.5

aksam by aksam
December 11, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home KOTU
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

EFCC, ta gurfanar da Aisha Malkohi da Sani da Ummitah, (Arab Money) da mijinta, mai suna Abubakar Mahmoud, bisa zargin laifin damfarar Naira miliyan 410.5.

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

A gaban wata babbar kotun jihar Kano, ya yin da mijinta ya arce, a cewar wata sanarwa da EFCC ta fitar ranar Litini dinnan.

Kakakin hukumar ta EFCC, Dele Oyewale, ya bayyana a cikin sanarwar cewa wanda ake tuhuma an gurfanar da ita a gaban kotu bisa zargin tuhume-tuhume biyar da suka shafi damfara na kudade har N410,518,000.

Hukumar tace wadda ake zargin a jihar Kano, biyo bayan karar da wasu masu shigar da kara guda biyu Farida Ibrahim da kuma Ibrahim Mohammed Abdulrahman, suka shigar, inda suke zargin ta hada baki da mijinta suka damfare su.

Masu ƙara sun ce ta damfare su ta hanyar amshe musu kuɗi da sunan za ta siyo musu motoci 64, gwalagwalai, da kayan wuta daga Saudiyya.

Bayan haka ne sai hukumar ta tsunduma farautar su da kuma bin diddigin abinda ya faru. EFCC ta gano cewa an jibga naira miliyan 410 a asusun wani kamfani mai suna Golden Grass, wanda mallakin wannan mata ce da mijinta.

Sannan an gano sun rika canja wa kuɗaɗen asusun ajiya ta hanyar rarraba su ita da mijinta zuwa wasu asusun ajiyan.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ga Sakon Bangajiya Daga; Uban Ango Alhaji Yusuf Umar Haskiya

Next Post

Karuwar Yawan Satar Dalibai A Jami’o’in Najeriya; ‘Yan Arewa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana

aksam

aksam

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

by Khadija Maitaya
August 7, 2026
Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar  (ADC) Na Kasa
KOTU

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

by aksam
April 30, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

by aksam
April 30, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

by aksam
April 22, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Reload Casinon Peliarvostelut: Mikä Pelissä On Parasta?

April 22, 2025
JAMB Ta Fitar Da Sakamakon jarabawar UTME Na Ranar Litinin

JAMB Ta Fitar Da Sakamakon jarabawar UTME Na Ranar Litinin

April 21, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media