A jiya lahadi 10 ga watan Disamba shekara ta 2023.
Allah ya albarkaci garin Kirgi dake mazabar Haskiya a karamar hukumar Kubau, jihar Kaduna da dinbin al’umma domin zuwa shida bikin dauren auren Mubarak Salisu Yusuf da Rabi’atu Yakubu
Godiya ta musammam ga mai girma Sarkin Filotin Zazzau Alhaji Abdullahi Abubakar Shukura da Dagaci Garin Haskiya da Masu unguwane da mai baiwa Kwamishinan Muhalin jihar Kaduna, Shawara ta Musammam Alhaji Rabi’u Yakubu Badiko sai shima mai taimakawa Kwamishinan Gonan jihar (P.A) Hassan Danladi,da dinbin al’ummar da lokaci ba zai bada damar a fadisu ba, ta fatan kuwa ya kuma gidansa lafiya, mun gode! Allah ya bar zumunchi.











