• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli hanyoyin da zaka bi domin cin moriyar bashin karatu daga gwamnatin tarayya

aksam by aksam
July 19, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A tsakiyar wannan mako ne shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya miƙa wa wasu Dalibai daga cikin waɗanda za su amfana da shirin bayar da rancen kudin karatu takardar samun bashing da suka nema, a ɗakin taro na fadar gwamnatin tarayya da ke Abuja.

Shirin, wanda ake kira NELFUND a turance, an fito da shi ne domin taimaka wa ɗalibai masu ƙaramin ƙarfi samun rancen kuɗi domin kammala karatunsu, inda za su biya bayan kammala makaranta, in ji shugaban asusun, Jim Ovia.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Ya kuma bayyana cewa yawan mutanen da suka nemi karɓar bashin ya zuwa yanzu sun zarce 110,000 sannan kuma sama da mutum 160,000 ne suka ziyarci shafin neman karɓar bashin.

Bashin nawa za ku iya ci?

Yawan bashin da za a bai wa ɗalibi ya danganta ne da yawan kuɗin makaranta da kake biya, kasancewar bashin ba zai je ga aljihun ɗalibi ba.

Asusun bayar da bashin karatun zai biya makarantar da kake karatu isassun kuɗaɗe ne da za su isa a bar ɗalibi ya halarci darussa, rubuta jarrabawa da sauran abubuwan da suka shafi karatu.

Baya ga kudin makaranta, asusun bayar da bashin karatun zai kuma biya ɗalibi wasu ƴan kuɗaɗe da zai riƙe a hannu domin samun damar rayuwa a makaranta.

Asusun bai sanar da yawan kudin da zai bai wa ɗalibi a hannunsa ba, sai dai shugaban asusun ya ce kuɗaɗen a ƙayyade suke.

Yadda za ka nemi bashin karatu

Akwai matakai haɗu da ake bi wajen tura buƙatar neman bashin karatu na NELFUND.

Matakan su ne:

A ziyarci shafin Nelfund.

Yin rajista a shafin Nelfund ta hanyar shiga wurin da aka rubuta “APPLY NOW”.

A danna wurin tura buƙatar neman bashi “Request for Student Loan” domin cike fom.

A cike fom ɗin neman bashin sai a tura “Submit”.

A cikin fom ɗin da za a cike zai buƙaci mutum ya cika sunan makarantar da yake, da lambar karatu (matriculation number) da kuma ɗora takardun karatu.

Haka nan za ka bayyana matakin da kake na karatu.

Mun a nan tafe da yadda ake biya da kuma abubuwan da zasu Hana ka samu

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Dalilin da ya saka Sarkin Gaya ya sake zama sarki bayan tube su da aka yi a baya

Next Post

Yadda Yan Niger ke murna bayan da gwamnatin sojin kasar ta rage farashin man fetur da kaso mai tsoka

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda yakin neman zabe ke sauya salo a kasar Amurka

Yadda yakin neman zabe ke sauya salo a kasar Amurka

March 31, 2024
Wasa kwakwalwa tare da Khadija Muhammad mai taya

Wasa kwakwalwa tare da Khadija Muhammad mai taya

July 1, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media