• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hedikwatar Tsaro Ta Ƙasa Ta Tabbatar Da Kama Wasu Jami’an Tsaro Huɗu Da Ake Zargi Da Taimakawa Ayyukan Ta’addanci A Yankin Arewa Maso Gabas

aksam by aksam
May 4, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

Bayanan da Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Tsaro, Manjo Janar Markus Kangye ya fitar, an cafke jami’an ne a yayin wani samame da dakarun tsaro suka gudanar daga ranar 26 zuwa 29 ga Afrilu, 2025 a ƙananan hukumomin Bama, Kukawa, da Madagali dake Jihohin Borno da Adamawa.

 

Manjo Janar Kangye ya bayyana cewa, biyu daga cikin jami’an da aka kama na daga cikin rundunar haɗin gwiwa da ke aiki tare da sojojin ƙasar wajen yaƙi da ta’addanci.

“A cikin waɗanda muka kama akwai jami’an tsaro da ke bai wa ’yan ta’adda bayanai da kayan aiki. Wannan lamari abin takaici ne kuma ya nuna irin cin amanar da ke faruwa a cikin rundunar,” in ji Kakakin

Ya ƙara da cewa, rundunar sojoji ta kama wasu ’yan ta’adda huɗu da ke da alaƙa da waɗannan jami’ai, kuma an tabbatar da cewa suna taimaka wa masu kai farmaki da kayayyakin yaƙi da bayanan sirri.

 

Manjo Janar Kangye ya yi kira ga kwamandojin runduna da su ƙara sa ido tare da wayar da kan jami’ansu dangane da illar haɗa kai da ’yan ta’adda, yana mai cewa irin wannan cin amanar na iya hana nasarar da ake kokarin samu a yaƙin da ake yi da ta’addanci.

A wani farmaki na daban, rundunar sojoji da dakarun haɗin gwiwa sun kai hare-hare masu haɗa da sintiri na yaƙi, samame, da aikin share fage a ƙananan hukumomin Gwoza, Dikwa, Bama, Chibok, Gujba, Geidam da Yunusari.

 

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Aka Buɗe Makarantar Koyon Wanki Da Guga A Asibitin AKTH 

Next Post

Ziyarar Da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Kai Jihar Katsina, Matashi Dan Gwagwarmaya Ya Caccaki Jagororin Jihar

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Za Mu Sallami Sanata Kwankwaso Daga Siyasa A Zaɓe 2027– Alhassan Ado

October 6, 2024
Amfani da waya a rumfar zabe babban laifine>>INEC

Amfani da waya a rumfar zabe babban laifine>>INEC

February 22, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media