• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

‎Gwamnatin Jihar Legas Ta Kwace Baburan Okada 668 A Cikin Mako Guda

aksam by aksam
August 18, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

 Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnatin jihar Legas ta ce ta kwace Baburan Okada 668 a cikin sati guda saboda karya dokar hana zirga-zirgarsu a manyan hanyoyi, tare da kama mutum bakwai da ake zargi da yunkurin hana jami’ai gudanar da aikinsu.

‎

Hukumar Lura da Muhalli da Laifuffuka ta jihar (Task Force) ce ta jagoranci wannan aikin, inda ta kai samame a wurare daban-daban da ake zargin masu Baburan Okada na haddasa matsalolin tsaro da hatsari ga jama’a.

‎Shugaban hukumar, CSP Adetayo Akerele, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Lahadi ta bakin mai magana da yawun hukumar, Abdulraheem Gbadeyan.

 

‎Ya ce wannan mataki wani ɓangare ne na ci gaba da ƙoƙarin tabbatar da doka kan haramcin zirga-zirgar babura a manyan hanyoyin da gwamnati ta ware

‎A cewar sa, duk da gargadi sau da dama, masu babura na ci gaba da karya doka, abin da ya ce na jefa rayuka da dukiyar jama’a cikin barazana.‎

‎Shugaban hukumar ya jaddada cewa dukkan baburan da aka kwace za a gurfanar da su a kotu, sannan daga bisani a murƙushe su, bisa ga dokokin jihar.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaban ƙasa Bola Tinubu Ya Yi Jimamin Rasuwar Mai Martaba Sarkin Zuru, Alhaji Muhammadu Sami (Gomo II)

Next Post

UBRBDA Under Barayan Bauchi: A New Era of Sustainable Development

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kashi Bakwai Cikin Dari Na Kudin Sayen Makamai Kacal Aka Damka Wa Sojoji A 2025 :— Rahotanni

Kashi Bakwai Cikin Dari Na Kudin Sayen Makamai Kacal Aka Damka Wa Sojoji A 2025 :— Rahotanni

April 20, 2026
Fadar shugaban kasa ta fadi dalilin Tinubu na tafiya China da iyalansa

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Tarayya Zata Dawo Da Tallafin Man Fetur,

July 29, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media