• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

‎Gwamnatin Jihar Legas Ta Kwace Baburan Okada 668 A Cikin Mako Guda

aksam by aksam
August 18, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

 Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnatin jihar Legas ta ce ta kwace Baburan Okada 668 a cikin sati guda saboda karya dokar hana zirga-zirgarsu a manyan hanyoyi, tare da kama mutum bakwai da ake zargi da yunkurin hana jami’ai gudanar da aikinsu.

‎

Hukumar Lura da Muhalli da Laifuffuka ta jihar (Task Force) ce ta jagoranci wannan aikin, inda ta kai samame a wurare daban-daban da ake zargin masu Baburan Okada na haddasa matsalolin tsaro da hatsari ga jama’a.

‎Shugaban hukumar, CSP Adetayo Akerele, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Lahadi ta bakin mai magana da yawun hukumar, Abdulraheem Gbadeyan.

 

‎Ya ce wannan mataki wani ɓangare ne na ci gaba da ƙoƙarin tabbatar da doka kan haramcin zirga-zirgar babura a manyan hanyoyin da gwamnati ta ware

‎A cewar sa, duk da gargadi sau da dama, masu babura na ci gaba da karya doka, abin da ya ce na jefa rayuka da dukiyar jama’a cikin barazana.‎

‎Shugaban hukumar ya jaddada cewa dukkan baburan da aka kwace za a gurfanar da su a kotu, sannan daga bisani a murƙushe su, bisa ga dokokin jihar.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaban ƙasa Bola Tinubu Ya Yi Jimamin Rasuwar Mai Martaba Sarkin Zuru, Alhaji Muhammadu Sami (Gomo II)

Next Post

UBRBDA Under Barayan Bauchi: A New Era of Sustainable Development

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An yiwa Dr nasur Yusuf Gawuna addu’a Masallacin manzan Allah

January 1, 2024
Yiwa mata kaciya na gab da zama doka a wata kasa a nan Africa

Yiwa mata kaciya na gab da zama doka a wata kasa a nan Africa

March 19, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media