• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnatin Filato Ta Sassauta Dokar Hana Fita A Jos

aksam by aksam
April 8, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Daga: Hassan Umar Gwammaja
Gwamnatin Jihar Filato ta sanar da sake sassauta dokar hana fita da ta sanya a baya a ƙaramar hukumar Jos ta Arewa, biyo bayan zaman lafiya da aka samu sakamakon tashin hankali bayan hare-haren da suka faru a Angwan Rukuba.

Bisa sabon tsarin, dokar hana fitar za ta kasance daga ƙarfe 6:00 na yamma zuwa 6:00 na safiya a kowace, daga ranar Laraba, 8 ga Afrilun 2026, kamar yadda wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun Kwamishinar Yaɗa Labarai da Sadarwa, Joyce Lohya Ramnap, ta tabbatar.

Trump Ya Amince Da Tsagaita Wuta Tsawon Mako Biyu Idan Iran Ta Bude Mashigar Hormuz 

Gwamnatin ta kuma umarci hukumomin tsaro da su tabbatar da cikakken bin dokar hana fitar domin kare rayuka da dukiyoyi tare da tabbatar da ɗorewar zaman lafiya a yankunan da abin ya shafa.

Duk da ingantuwar yanayin tsaro, hukumomi sun buƙaci mazauna Jos da su ci gaba da kasancewa masu bin dokar yadda ya kamata, tare da bai wa jami’an tsaro haɗin kai ta hanyar bayar da sahihan bayanai da za su taimaka wajen magance duk wata barazana ga zaman lafiya.

Gwamnatin ta kuma sake jaddada aniyarta na dawo da cikakken zaman lafiya da daidaito a faɗin Jos Arewa da sauran sassan jihar.

 

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Governor Yusuf Vows to End Water Scarcity, Inspects Treatment Plants

Next Post

Babu Wanda Muka Yi Wa Al’kawarin Kujerar Wata Takara A Jam’iyar ADC:- Kwankwaso

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin tarayya ta bi sahun ta Kano wajan rufe kantuna a Abuja bayani ya fito

Gwamnatin tarayya ta bi sahun ta Kano wajan rufe kantuna a Abuja bayani ya fito

February 16, 2024
Tsohon Shugaban ƙungiyar Yan Kasuwa ta ƙasa, Alh. Bature Abdulaziz,ya Rasu

Tsohon Shugaban ƙungiyar Yan Kasuwa ta ƙasa, Alh. Bature Abdulaziz,ya Rasu

January 17, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media