• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

EFCC ta aike da babban kasheji ga masu yi mata makarkashiya

aksam by aksam
July 4, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), ta sanar da jama’a maƙarƙashiyar da ake ƙulla mata.

Hukumar EFCC ta bayyana cewa akwai wani shiri da wasu ƙungiyoyi ke yi domin tayar da zanga-zangar nuna adawa da hukumar.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Hukumar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawunta, Dele Oyewale, ya sanya a shafin X na hukumar.

EFCC ta ce a cikin ƴan kwanakin da suka gabata, ƙungiyoyin sun yi kamfen sosai a shafukan sada zumunta, inda suka ɗauki haziƙan matasan Najeriya, ciki har da ɗalibai domin nuna adawa da ayyukanta.

Ta ce ana ci gaba da gudanar da wannan kamfen ɗin ne domin nuna turjiya kan ayyukan hukumar musamman ta fuskar aiwatar da dokokin da suka shafi aikata laifukan yanar gizo.

Jawabin da hukumar EFCC ta fitar

“Hukumar, duk da cewa ba ta nuna adawa da zanga-zangar da ƴan ƙasa ke da ikon yi ba, ta damu bisa shaidun da ke nuna wani shiri na wasu gurɓatattu da hukumar ke bincika ko tuhuma domin yin amfani da zanga-zangar su tayar da hargitsi a ƙasa.”

“A matsayin hukumar tabbatar da doka da oda, hukumar ba za ta amince da duk wani shirin yiwa doka karan tsaye ba a ko’ina a cikin ƙasar nan musamman a kusa da ofisoshinta a faɗin Najeriya.”

“EFCC, tare da sauran hukumomin ​​tsaro na aiki domin ɗaukar matakan da suka dace wajen magance matsalolin da ke barazana ga zaman lafiya da tsaron Najeriya.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tsohon shugaban Majalisar tarayya ya fadi yawan albashi da alawus dinsa da nufin wanke kansa

Next Post

Yadda ruwan Sama na tsawon sa’a 10 ya ruguza kasuwa da gideji a Legas

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yanzu-yanzu wasu mutane biyu sun damfari wata mata 100,000 a unguwar Fagge

Yanzu-yanzu wasu mutane biyu sun damfari wata mata 100,000 a unguwar Fagge

September 8, 2024
Hukumar kwastam ta ware ranakun gudanar da jarabawar CBT ga jami’an ta na faɗin Najeriya

Hukumar kwastam ta ware ranakun gudanar da jarabawar CBT ga jami’an ta na faɗin Najeriya

October 10, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media