Lamarin ya faru ne da Misalin 12 saura inda wasu Matasa biyu suka tare matar suna Bata labarin karya
A cikin labarin mutanen sun yi kamar ba tare suke ba inda daya daga cikin su ya nuna shi malami ne daya kuma ya ciro Kudi masu yawa ya mika masa da zummar ya yi masa addu’a
Bayan ya karbi kudin Dan uwan nasa ne sai yace ita MA matar ta bayar da Kudi a yi mata addu’a tace ita Bata da kudin da zata bayar amma daya ya ci gaba da tunzura ta akan ta bayar Shima gashi ya bayar domin neman addu’a
Bayan ta mika masa kudin me suka ari na kare kafin wani lokaci ta meme su ta rasa
Shedan gani da Ido ya shedawa aksammedia cewa matar ta zo ne daga jihar Jigawa wani Gari da ake kira kyawa.
Ya ce matar ta shiga halin dimuwa inda take murna ihu wasu mutanen na bayar da shawarar a rarrashe ta inda wasu suke hada mata taimako.












