• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Karin harajin VAT, Atiku ya yi kakkausar suka ga Tinubu karanta abin da ya fada

aksam by aksam
September 8, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon Mataimakin Shugaban ƙasa Alhaji Atiku Abubakar, ya ce karin harajin da aka yi a baya-bayan nan na VAT wata manufa ce ta Gwamnatin Tinubu da za ta ƙara jefa tattalin arzikin ƴan Najeriya cikin mawuyacin hali.

Atiku ya ce Tinubu tare da mashawartan sa sun kuduri aniyar kara kuɗin harajin VAT daga kashi 75 cikin 100 zuwa kashi 10 cikin 100 a kuma dai-dai lokacin da kamfanin Man Fetur na Najeriya (Nigerian National Petroleum Company Limited NNPCL) ya sanar da karin farashin litar Mai.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Dan Takarar Shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben da ya gabata a cikin sakonsa na dandalin X da ya wallafa a ranar Lahadi ya ce, matakin ya bayyana wani sabon zamani na siyasar kama karya da kuma azabtarwa da shuwagabanni suke yiwa ƴan ƙasa.

A cewarsa tasirin ƙarin harajin na VAT da na Man Fetur zai ƙara ta’zzara tsadar rayuwa ga ƴan Nijeriya da kuma ƙara tabarbarewar ci gaban tattalin arzikin Najeriya da tuni ya riga da ya samu matsala

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yanzu-yanzu wasu mutane biyu sun damfari wata mata 100,000 a unguwar Fagge

Next Post

NNPCL ya zayyana wadanda matatar man fetur ta Dangote zata sayar wa da Mai

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

How to Claim Free Spins at panteon casino

April 22, 2025
Innalillahi Wa-InnaIlaih Raji’un!!! Allah Subhanawu  Wata’allah Ya Jikan Hajiya Yaya Zakari Mai Kusa Da Gafara

Innalillahi Wa-InnaIlaih Raji’un!!! Allah Subhanawu Wata’allah Ya Jikan Hajiya Yaya Zakari Mai Kusa Da Gafara

April 18, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media