Daga: Hassan Umar Gwammaja
Mun amfani da wannan damar domin mu mika sakon ta’aziyyarmu ga ‘yan uwa da abokan arziki na babban rashi Hajiya Yaya Yahaya Zakari
Ubangiji Allah ya ji kanta da rahama ya kuma bawa wadanda suka yi wannan rashin juriya, amin summa amin.









