• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dole Ne A Hukunta Waɗanda Su Ka Kashe Ƴan Jihar Kaduna A Filato — Gwamna Uba Sani

aksam by aksam
June 22, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnan ya bayyana alhini da bakin ciki matuka kan kisan mutane 12 ‘yan asalin jihar a gundumar Mangun da ke karamar hukumar Mangu a Jihar Filato.

A cikin wata sanarwa da gwamnan ya sanya wa hannu da kansa wacce aka rabawa manema labarai a ranar Asabar, ya bukaci hukumomin tsaro da su tabbatar da kama wadanda suka aikata kisan tare da hukunta su yadda ya dace.

Gwamna Sani ya kuma roki gwamnan Jihar Filato, Caleb Mutfwang, da ya dauki wannan lamari da muhimmanci. Ya ce: “Dole ne ya jagoranci ayyukan hukumomin tsaro domin ganin wadannan miyagu sun fuskanci hukunci.”

Tun da fari, Rundunar ‘yan sanda a Filato ta ce ta kama mutane 22 bisa zargin hannu a kisan baƙin biki 12 da aka kashe a kauyen Mangun, karamar hukumar Mangu.

Mai magana da yawun rundunar, Alfred Alabo, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar 21 ga Yuni, 2025.

Wadanda aka kashe na cikin motar haya mallakar Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria. Kuma sun fito ne daga Zaria zuwa garin Qua’an Pan domin halartar biki.

Shaidu sun ce da misalin ƙarfe 8 na daren Juma’a ne mutanen suka tsaya don tambayar hanya, sai wasu matasa suka kai musu hari da muggan makamai, inda nan take suka kashe mutane 12, suka kona motar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Allah Zai Saka Mana Kuma Iran Baza ta Gama da Duniya Lafiya Ba: kalaman Natanyaho

Next Post

Yanzu-yanzu Shugaban Ƙasar Rasha na ganawa da Firaministan kasar Iran kan batun harin da Amurka ta Kai Iran

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026
Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito
Uncategorized

Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito

by aksam
August 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Binciken masana ya gano ƙasar Rasha na faɗaɗa ikon sojinta a Afirka

Binciken masana ya gano ƙasar Rasha na faɗaɗa ikon sojinta a Afirka

June 10, 2025
Karuwar  Yawan Satar Dalibai A Jami’o’in  Najeriya;  ‘Yan Arewa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana

Karuwar Yawan Satar Dalibai A Jami’o’in Najeriya; ‘Yan Arewa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana

December 11, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media