Babbar Kotun jihar Kano ta dage ci gaba da sauraron shari’ar da ake yi kan rigimar sarautar jihar zuwa ranar Alhamis
Kotun ta dauki matakin ne bayan kwamishinan Shari’a da kakakin Majalisar jihar sun shigar da korafi kan lamarin
Masu karar sun bukaci kotun da ta dakatar da tubabbun sarakuna guda 5 ci gaba da kiransu a matsayin jagororin yankunansu











