• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamna Umara Zulum ya yaye karin tubabbun ya Boko Haram 560

aksam by aksam
July 11, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin jihar Borno ta yaye tubabbun ƴan Boko Haram 560 waɗanda za a mayar da su cikin al’umma bayan an gama ba su horo da koya musu sana’o’i

Wannan na cikin tsarin da gwamnatin take da shi na mayar da waɗanda suka tuba zuwa cikin al’umma, inda ya zuwa yanzu ta mayar da mutum 8,940

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Kwamishinan yaɗa labarai na jihar ya ce bincike ya nuna cewa waɗanda aka mayar cikin al’umma ba su karya doka kuma ba su komawa cikin daji

Ya ce sojoji da sauran jami’an tsaro sun tantance su tare da shugabannin gargajiya na ƙauyukansu daban-daban.

Ya ce shirin ya samu nasara kuma sun gudanar da bincike wanda ya nuna cewa wadanda aka dawo da su cikin al’umma ba su taɓa karya wata doka ba, haka kuma ba su komawa daji.

“A cikin shekaru uku da suka wuce, mun kafa tsarin ‘Borno Model’ domin mayar da tubabbun ƴan ta’adda cikin al’umma.”

“A yau muna yaye ƙarin mutum 560 waɗanda ba su da haɗari kuma yara ne ƙanana. An basu horo akan gyaran waya, kanikanci, aikin kafinta da duk wasu sana’o’i.”

Mai ba gwamnan Borno shawara kan harkokin tsaro, Birgediya Janar Abdullahi Ishaq (mai ritaya), ya bayyana cewa ya zuwa yanzu sun mayar da tubabbun ƴan ta’adda 8,490 waɗanda da yawa daga cikinsu ƙananan yara ne cikin al’umma.

“Mun mayar da mutum 8,490 waɗanda da yawa yara ne ƙanana. A baya mun mayar da mutum 7,930 yanzu kuma ga mutum 560, da yawa daga cikinsu ba su shekara 10 ba lokacin da ƴan ta’addan suka tafi da su da ƙarfin tsiya.”

Tags: Aksam radioaminiyaArewa radioBbchausaDAILY TRUSTfreedom radioKadaura24punch NewspaperrfihausaSolacebasetrthausaVanguard newspapervoahausa
Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kwamishinonin El-Rufa’i sun magantu game almundahnar da ake zargin gwamnatinsa ta yi

Next Post

Kotun Koli Ta Hana Gwamnonin Rike Kudaden Kananan

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Kotu taci tarar CBN Naira miliyan 63.7

Yadda Kotu taci tarar CBN Naira miliyan 63.7

February 23, 2024

DA DUMI-DUMI: China ta rufe wasu bangarori a sararin samaniyar ta

April 5, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media