Mai ba wa Jagoran Kolin Iran shawara, , ya yi gargadin cewa Iran za ta kai wa hari da ƙarfi fiye da yadda aka saba idan ƙasar ta ɗauki wani mataki na tsokana a kan Tehran.
Velayati ya ce, “Ana isar da gargaɗi mai tsanani ga mutanen Bahrain domin su san iyakokinsu.”
Kalaman nasa na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da fuskantar tashin hankali da rashin jituwa a yankin Gabas ta Tsakiya.











