• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Burkina Faso Ta Kaddamar Da Katafaren Masana’antar Ƙera Tufafi

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban ƙasar Burkina Faso, Captain Ibrahim Traoré, ya ƙaddamar da wata katafaren masana’antar ƙera tufafi a yankin Logofourousso, a birnin Ouagadougou, mai suna TEXFORCES-BF.

Masana’antar ta mamaye fili mai girman hekta 30. An bayyana cewa an kashe jimillar kuɗi da suka kai kusan Naira biliyan 17, idan aka canza kuɗin zuwa na Najeriya, wajen gina masana’antar, da suka haɗa da aikin gini, famfo da ruwa (plumbing), wutar lantarki, fenti, na’urorin aiki da sauran kayayyakin da ake buƙata.

RelatedPosts

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA

Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

A yayin ƙaddamar da masana’antar a ranar Laraba, 9 ga Satumba, 2026, Captain Ibrahim Traoré ya bayyana aniyar gwamnatinsa na ganin cewa audugar da za a yi amfani da ita wajen samar da tufafi a masana’antar ana nomanta ne a cikin Burkina Faso.

Ya ce ba wai za a noma audugar ne kawai a cikin ƙasar ba, har ma za a sarrafa ta a cikin gida kafin a mayar da ita kayan da za a yi amfani da su wajen ƙera tufafi.

A matsayin wani mataki na ƙarfafa gwiwar al’ummar ƙasar, tufafin sojoji ne daga cikin kayan farko da masana’antar ta fara samarwa. Shugaban ya kuma bayyana cewa ana sa ran masana’antar za ta samar da kayan sojoji da sauran kayan sawa na jami’an tsaron ƙasar gaba ɗaya.

Wannan mataki na daga cikin ƙoƙarin Burkina Faso na ƙarfafa masana’antunta da rage dogaro da shigo da kayayyakin da ake iya samarwa a cikin gida.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

Next Post

Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA
LABARAI

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA

by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC
LABARAI

Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC

by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano
LABARAI

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

by Khadija Maitaya
September 11, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano
LABARAI

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

by Abdulhamid Isa
September 7, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yanzu-yanzu shugaban majalissar dattawa ya yi furucin Kara tunzura talakawa Najeriya

Yanzu-yanzu shugaban majalissar dattawa ya yi furucin Kara tunzura talakawa Najeriya

July 31, 2024

May 7, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media