• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC

Burkina Faso Ta Kaddamar Da Katafaren Masana’antar Ƙera Tufafi

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya, DSS, ta gargadi shugabannin addinin Musulunci da Kiristanci a Jihar Osun, kan zargin wani shirin ’yan ta’adda na kai hare-hare a wuraren ibada da kuma tarukan jama’a.
DSS ta bukaci shugabannin addinan da su kara daukar matakan tsaro domin kare rayukan masu ibada.
Daga cikin matakan da hukumar ta ba da shawara akwai hana motoci yin fakin a kusa da masallatai da coci-coci yayin gudanar da ibada, tare da kara tsaron wuraren ibadar.
Hukumar ta ce ana zargin ’yan ta’addan da shirin yada rashin tsaro a yankin Kudu maso Yamma, domin haifar da fargaba da firgici a tsakanin jama’a.
DSS ta kuma yi gargadin cewa ana iya amfani da irin wannan yunkuri wajen kawo cikas ga zaman lafiya da kuma shirye-shiryen gudanar da babban zaben shekarar dubu biyu da ashirin da bakwai.
Hukumar ta bukaci jama’a da su kasance cikin taka-tsan-tsan, tare da kai rahoton duk wani abu ko mutum da ake zargi ga jami’an tsaro.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC
LABARAI

Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC

by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Burkina Faso Ta Kaddamar Da Katafaren Masana’antar Ƙera Tufafi
LABARAI

Burkina Faso Ta Kaddamar Da Katafaren Masana’antar Ƙera Tufafi

by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano
LABARAI

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

by Khadija Maitaya
September 11, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano
LABARAI

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

by Abdulhamid Isa
September 7, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Cikakken rahoto kan batun zuwa sojojin Faransa Najeriya.

Cikakken rahoto kan batun zuwa sojojin Faransa Najeriya.

December 16, 2024
Jam”iyar NNPP ta bayyana matsayartakan batun dakatar da Gwamnan Kano da Dan takararta na shugaban kasa

Jam”iyar NNPP ta bayyana matsayartakan batun dakatar da Gwamnan Kano da Dan takararta na shugaban kasa

July 9, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media