• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Bitadakullin siyasa, an yi gidan kaso da sakataren jam’iyar PDP

aksam by aksam
February 14, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bitadakulli, an yi gidan kaso da sakataren jam’iyar PDP

Kotun Majistare a birnin Abakaliki da ke jihar Ebonyi ta tsare jigon PDP a gidan kaso kan zargin bata suna da karya

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Ana zargin Chika Nwoba da aikata laifuka guda uku da suka hada da barazanar kisa da bata suna da kuma ba da bayanan karya

An gurfanar da Chika ne wanda shi ne tsohon kakakin jam’iyyar a jihar a yau Talata 13 ga watan Faburairu kan zarge-zargen

Kotun Magistare da ke birnin Abakaliki a jihar ita ta umarci tsare Chika a gidan gyaran hali bayan gurfanar da shi.

  An gurfanar da Chika ne wanda shi ne tsohon kakakin jam’iyyar a jihar a jiya Talata 13 ga watan Fabrairu kan zarge-zargen.

Premium Times ta tabbata da cewa an kama Chika ne tun a ranar Lahadi 11 ga watan Faburairu bayan korafin da aka shigar a kansa.

Kwamishinan kasuwanci da masana’antu na jihar, Oguzor Offia-Nwali shi ya gabatar da korafi kan, Chika, a ofishin ‘yan sanda.

Nwali ya zargi Chika da wallafa wasu bayanai a shafin Facebook inda ya ke bata masa suna da cewa ya karkatar da wasu kudaden jihar.

Bayan neman belinsa Lauyan Chika ya ce laifin da ya aikata ya cancanci beli inda ya ce masu karar ba su samu amincewa daga kwamishinan shari’a a jihar ba.

Mai Shari’a, Lilian Ogodo ta umarci tsare shi a gidan kaso inda ta ce ya dace a gudanar da shari’ar ne a babbar kotun jihar, cewar Daily Post.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tsadar rayuwa, wata kungiyar yarbawa ta nemi Tinibu yayi murabus

Next Post

Dadumi-dumi IPAC ta yi barazanar maka gwamnan kano a gaban kotu

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kalli Putin yadda ya cika baki ga Amurka da kawayent

Kalli Putin yadda ya cika baki ga Amurka da kawayent

March 19, 2024
Kalli shirin da ake na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

Kalli shirin da ake na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

January 25, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media