• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tsadar rayuwa, wata kungiyar yarbawa ta nemi Tinibu yayi murabus

aksam by aksam
February 14, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kwamrad Toyin Raheem ya shawarci Bola Ahmed Tinubu da ya yi murabus daga matsayin shugaban kasa

Raheem ya bayyana halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki a yanzu da kuma garkuwa da mutane da ake yi don kudin fansa a matsayin dalilinsa na bukatar hakan

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Jaridar Legit ta ruwaito cewa ‘yan Najeriya na fuskantar yawancin kalubalen da jam’iyyar Shugaban kasa Tinubu, APC ta yi alkawarin magancewa shekaru tara da suka gabata

Da yake zantawa a wata hira da Sahara TV, Raheem ya ce gwamnatin Tinubu, ta gaza duk da cewar watanninta tara kacal akan mulki.

Ya kuma nuna rashin jin dadinsa kan annobar garkuwa da mutane a kasar, inda ya ce a yanzu masu garkuwa da mutane suna shiga gidaje su kai hare-hare.

“Ba tare da fadin kalamai a kaikaice ba, kamar dai Najeriya ta gaza a matsayin kasa.

“Wannan gwamnati mai ci, ta gaza ba tare da la’akari da yawan watannin da ta yi akan mulki ba. Ba gazawa kawai ba, face mugun gazawa.

“Da haka kawai ne, mutum zai yi tsammanin ganin shugaban kasar ya yi murabus zuwa yanzu, saboda alamu sun nuna ba shi da maganin matsalar kasar nan.

“Me muke magana akai? Kamar dai ba mu da wata gwamnati a halin yanzu. Wannan ita ce gaskiyar magana.”

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotun PRP Dake Jihar Kano Ta Tisa Keyar Murja Ibrahim Kunya Zuwa Gidan Gyaran Hali

Next Post

Bitadakullin siyasa, an yi gidan kaso da sakataren jam’iyar PDP

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

How to Claim Free Spins at panteon casino

April 22, 2025
Rundunar hukumar yan sanda ta kasa ta bada umarnin takaita zirga-zirga da ababan hawa daga 12 na daren jajiberin zabe

Rundunar hukumar yan sanda ta kasa ta bada umarnin takaita zirga-zirga da ababan hawa daga 12 na daren jajiberin zabe

February 23, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media