• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Babban Darakta Na Majalisar Kula Da Yankin Gabas (Eastern Regional Coordinating Council – RCC) Ya Kai Ziyar Aiki Majalisar Birnin Kwahu West, Dake Kasar Ghana

aksam by aksam
July 21, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

A lokacin ziyar, ya tunawa dukkan ma’aikatan  Gwamnati dana  Kananan Hukumomi nauyin da ke kansu,

da shawartasu su riki  gaskiya, da rukon amana da kuma sadaukarwa wajen ba da kyakkyawar hidima ga jama’a.

 

Ya kuma yaba da jajircewar ma’aikatan Majalisar, Darakta Mai Kula da Majalisar, Rev. Daniel Nkrumah (wanda yanzu ya zama Babban Darakta), da Babban Jami’in Gudanarwa na Birni bisa jagoranci na musamman da kuma kyakkyawan aiki da suke yi don cigaban Birnin.

 

Majalisar Birnin Kwahu West na godiya ta musamman ga Majalisar Kula da Yankin Gabas bisa ci gaba da jagoranci, tallafi, da kwarin gwiwa da take bayarwa. Tare, muna ci gaba da himma wajen ba da ingantacciyar hidima mai inganci ga mutanen Kwahu West

 

A karshene Babba Jami’in Gudanarwa a Majalisar Koli Ta Gabas (Kwaho West) MC Hon. Tanimu Haliru ya yi godiya ga babban Jami’in akan wannan godinmawar da ya kawowa ma’ikanta, sannan ya yi fatan Allah ya mayar da su gida lafiya

 

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Ayyana Ranar Alhamis a Matsayin 1 Ga Watan Safar

Next Post

Jerin Kadarori 48 da gwamnatin Tarayya ta kowace wa Tsohon ministan Shari’a Abubakar Makami SAN

aksam

aksam

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnan jahar Kano Abba Kabir Yusuf, Ya Yabawa Hukumomin Tsaron Jahar,  Saboda Matakan Da Suka Dauka Akan ‘Yan Daba

Gwamnan jahar Kano Abba Kabir Yusuf, Ya Yabawa Hukumomin Tsaron Jahar, Saboda Matakan Da Suka Dauka Akan ‘Yan Daba

April 12, 2024
Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Ginin da Ya Janyo Ce-ce-ku-ce a Unguwar Dorayi, Kano

Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Ginin da Ya Janyo Ce-ce-ku-ce a Unguwar Dorayi, Kano

June 24, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media