• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ana Son Namiji Ya Riƙa Yin Jima’i Sau 21 A Wata Don Samun Tsawon Rai:- Bincike Likitoci

aksam by aksam
February 8, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Yin jima’i sau 21 a wata ya zama wajibi ga da namiji muddin yana da isasshiyar lafiya domin kare kanshi daga cutar daji ta gaban maza wato “prostrate cancer”

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

Ba ma ita kadai ba, akwai cututtuka da dama masu alaƙa da cutar daji da ire-irensu wanda hanya mafi sauki da namiji zai iya magance su shine yin jima’i akai-akai kamar yadda yake a likitance,

A wani shirin kiwon lafiya da ƙwararren likita na Najeriya Dr. Ken ke gabatarwa tashar Classic Fm, Mahanga ta kalli shirin na wannan makon wanda aka tattauna da ƙwararren likita ɗan Najeriya mazaunin Amurka Dr. Rasheed Adedapo Abbasi ya baiwa maza shawarwari masu muhimmanci da za su bi domin kare kansu daga cutar kansar mazaƙuta ko mahaifa musamman ga ɗa namiji,

Mahanga ta ruwaito Dr. Rasheed na cewa “Hanya mafi sahihanci wacce bincike ya tabbatar tana maganin “Prostrate Cancer” da ire-irenta ga ɗa namiji, shine yawan jima’i, a likitance wajibi ne ga ɗa namiji ya yi jima’i sau 21 a wata, sannan ya kula da motsa jiki ta hanyar yin tattaki, akalla tattaki na mintuna 15 da safe da kuma yin tattakin minti 15 da yamma”

Ƙwararren likitan ya cigaba da cewa “babu wata mafita da ya wuce wannan, don haka namiji ya dage ya lallaɓa matarsa ta bashi haɗin kai ya riƙa samun yin jima’i sau 21 a wata”, idan kuma ba haka ba to hanya mafi sauƙi shine mutum ya auri mace fiye da ɗaya, domin ya samu biyan buƙata”

“Ina bawa mata shawara su riƙa amincewa mazajensu su ƙara aure idan suna so ya yi tsawon rai domin dole yana buƙatar wannan jima’i akai-akai”

Dr. Rasheed Adedapo Abbasi ya cigaba da shawartar maza su guji cin
Maggi, da gishiri muddin suna son suyi ƙarko a wajen jima’i da kuma samun rayuwa mai daɗi, sannan su dage da yawan shan ruwa a yini.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Nation cup, yadda yan Najeriya ke zaman Dar-dar a kasar Africa ta kudu

Next Post

Tsadar rayuwa, wani Jigo a jam’iyyar APC ya caccaki salon mulkin Tinibu

aksam

aksam

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026
INEC Ta Saka Ranakun Zaɓen 2027
LAFIYA

‎Muhimman Sauye-sauyen Da Aka Samu a Dokar Zaben Nijeriya

by aksam
February 19, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamna Jihar Bayelsa Douye Diri Ya Sake Lashe Zabe A Karo Na Biyu

Gwamna Jihar Bayelsa Douye Diri Ya Sake Lashe Zabe A Karo Na Biyu

November 13, 2023
Yada Fastocin  Yaƙin Neman Zaben Shugabancin Kasa Ta Ganduje Da Uzodima Aiki Ne Kawai Na ‘Yan Hamayya:- Ganduje

Yada Fastocin Yaƙin Neman Zaben Shugabancin Kasa Ta Ganduje Da Uzodima Aiki Ne Kawai Na ‘Yan Hamayya:- Ganduje

August 18, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media