• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Sa Dokar Hana Fita A Jihar Borno

aksam by aksam
August 1, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Rundunar ‘yan sanda ta sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24 a jihar Borno bayan an kashe mutane 16 tare da jikkata wasu 20 a wani harin kunar bakin wake.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

Harin ya faru ne a kauyen Kauri dake karamar hukumar Konduga a jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Nahum Daso, a wata sanarwa da ya fitar a Maiduguri, ya ce an kafa dokar hana fita ne biyo bayan harin bam da ya hallaka wasu mutane da dama da ba su ji ba ba su gani ba.

Nahum ya ce matakin ya biyo bayan shawarwarin da Gwamna Babagana Zulum ya yi da shugabannin hukumomin tsaro a jihar kuma an dauki matakin ne domin dakile ci gaba da tabarbarewar tsaro a jihar.

“Wannan dokar hana fita wani mataki ne na hana ci gaba da asarar rayuka da dukiyoyi, da kuma baiwa jami’an tsaro damar inganta tsaro a jihar.

“An shawarci mazauna jihar da su kasance a gida kuma su guji yin zirga-zirga a lokacin dokar hana fitar,” in ji shi.

Ya kuma bukaci al’ummar jihar da su kwantar da hankalinsu da bin doka da oda, yana mai ba su tabbacin cewa za a ci gaba da sanar da su halin da ake ciki.

Kamfanin dillancin labarai na Nigeria NAN ya ruwaito cewa wani dan kunar bakin wake da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne ya tayar da bam a wata kasuwa da ke garin Kauri, wani kauye a yankin Konduga a jihar Borno.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Adaidai Lokacin Zange-Zanger Lumana :- ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Wasu Matasa Da Suke Yunkurin Fasha Shagunan

Next Post

Gwamnatin Jihar Kano Ta Saka Dokar Hana Fita Na Awanni 24

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Joe Biden ya share wa Kamala Harris hanyar zama yar takarar shugaban kasar Amurka

Joe Biden ya share wa Kamala Harris hanyar zama yar takarar shugaban kasar Amurka

July 21, 2024
Yadda Yan Niger ke murna bayan da gwamnatin sojin kasar ta rage farashin man fetur da kaso mai tsoka

Yadda Yan Niger ke murna bayan da gwamnatin sojin kasar ta rage farashin man fetur da kaso mai tsoka

July 19, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media