• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Sa Dokar Hana Fita A Jihar Borno

aksam by aksam
August 1, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Rundunar ‘yan sanda ta sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24 a jihar Borno bayan an kashe mutane 16 tare da jikkata wasu 20 a wani harin kunar bakin wake.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

Harin ya faru ne a kauyen Kauri dake karamar hukumar Konduga a jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Nahum Daso, a wata sanarwa da ya fitar a Maiduguri, ya ce an kafa dokar hana fita ne biyo bayan harin bam da ya hallaka wasu mutane da dama da ba su ji ba ba su gani ba.

Nahum ya ce matakin ya biyo bayan shawarwarin da Gwamna Babagana Zulum ya yi da shugabannin hukumomin tsaro a jihar kuma an dauki matakin ne domin dakile ci gaba da tabarbarewar tsaro a jihar.

“Wannan dokar hana fita wani mataki ne na hana ci gaba da asarar rayuka da dukiyoyi, da kuma baiwa jami’an tsaro damar inganta tsaro a jihar.

“An shawarci mazauna jihar da su kasance a gida kuma su guji yin zirga-zirga a lokacin dokar hana fitar,” in ji shi.

Ya kuma bukaci al’ummar jihar da su kwantar da hankalinsu da bin doka da oda, yana mai ba su tabbacin cewa za a ci gaba da sanar da su halin da ake ciki.

Kamfanin dillancin labarai na Nigeria NAN ya ruwaito cewa wani dan kunar bakin wake da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne ya tayar da bam a wata kasuwa da ke garin Kauri, wani kauye a yankin Konduga a jihar Borno.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Adaidai Lokacin Zange-Zanger Lumana :- ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Wasu Matasa Da Suke Yunkurin Fasha Shagunan

Next Post

Gwamnatin Jihar Kano Ta Saka Dokar Hana Fita Na Awanni 24

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

by Khadija Maitaya
July 24, 2026
Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa
LABARAI

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

by Khadija Maitaya
July 10, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

by Khadija Maitaya
June 22, 2026
Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Inna lillah Wa lnna Illayhi Raji’un !!!

Inna lillah wa ilaihin raji’un !!

November 13, 2023

Yadda Kungiyar likitici ta koka da ficewar mambobinta kasashen ketare

May 19, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media