• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Adaidai Lokacin Zange-Zanger Lumana :- ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Wasu Matasa Da Suke Yunkurin Fasha Shagunan

aksam by aksam
August 1, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kano sun tarwatsa wasu matasa da su ka yi yunkurin kutsawa cikin wani shago da ke kan titin gidan Zoo a babban birnin jihar.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

Wadanda ake zargin sun yi yunkurin kutsawa cikin ginin bene mai hawa biyu na Shagunan Sadaraki dake Kan titin zoo road.

Sai dai ‘yan sandan sun yi gaggawar shiga domin dakile matakin nasu.

Amma kafin isowar jami’an tsaro, waɗanda ake zargin sun lalata tagogin ginin.

Dama gwamnati da Dattawa sun yi hasashen hakan ka iya faruwa a lokacin da aka fito zanga-zangar.

Sai dai rundunar yan sandan Nigeria ta ce ta yi shirin ko ta kwana domin dakilewa da kama wadanda su ka yi yunkurin lalatawa sace dukiyoyin al’umma da sunan zanga-zanga.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yanzu-yanzu I G na kasa ya bada umarni mai tsauri kan masu zanga-zangar kuncin rayuwa

Next Post

An Sa Dokar Hana Fita A Jihar Borno

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Aka Yi Wa Sarkin Gobir Alhaji Isa Bawa Sallahr Jana’izar Ba Tare Da Gawarsa Ba (Salatul-Ga’ib)

Yadda Aka Yi Wa Sarkin Gobir Alhaji Isa Bawa Sallahr Jana’izar Ba Tare Da Gawarsa Ba (Salatul-Ga’ib)

August 22, 2024
Tsoffin Shugabannin Najeriya Buhari Da Jonathan Sun Halarci Taro A Fadar Shugaban Kasa:- Ana Saran Shugabannin Zasu Tattauna Batun Zanga-zangar Da Matasa Suka Yi A Kwananan

Tsoffin Shugabannin Najeriya Buhari Da Jonathan Sun Halarci Taro A Fadar Shugaban Kasa:- Ana Saran Shugabannin Zasu Tattauna Batun Zanga-zangar Da Matasa Suka Yi A Kwananan

August 13, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media