• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Gudanar Da Sallar Neman Sauki Akan Tsadar Rayuwa A Lardin Zazzau Dake Jihar Kaduna

aksam by aksam
March 4, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Al’ummar Musulmi a garin Zariya sun gudanar da Sallah ta musamman don neman dauki daga Allah bisa halin matsi da ake ciki a kasar nan.

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Sallar da aka gudanar da ita a masallacin idi na Filin Mallawa da ke Tudun wlWada Zariya ta samu halartar Musulmi maza da mata daga sassa daban-daban na birnin Zariya.

Wanda ya jagoranci sallar kuma Babban Limamin Masallacin Juma’a na Bakin Kasuwar Tudun Wada Zariya, Liman Muhammad Sani Labudda, ya ce dole ne Musulmi su mike don neman tallafi wajen Allah kan halin da jama’a ke ciki.

Limamin ya ce halin da ake ciki ya yi tsanani inda a kullum farashin kayayyakin masarufi sai kara hauhawa yake yi, don haka ya zama wajibi ga Musulmi da su koma ga Allah musamman ganin ana tunkarar azumin watan Ramadan.

Aksam Media ta ruwaito cewa dake jawabi bayan kammala sallar, Shugaban Kungiyar Makarantun Islamiyya na Zariya, Suleiman Ibrahim, ya ce wannan lokaci shi ne yafi dacewa da al’umma su tattaru don karfafa imanunsu tare da rubanya ibada don samun saukin rayuwa.

Malam Suleiman ya roki daukacin al’ummar Musulmi da su rika kokarin bayar da sadaka ga mabukata da kuma marasa shi a matsayin wata hanya ta neman gafarar Allah.

Tun farko, Sheikh Muhammad Dan Tine Habibi da Mallam Umar Dikko Mai Shinkafa na Kungiyar Fitiyanul Islam Reshen Zariya, sun jaddada muhimmancin gudanar da irin wannan ibada a duk lokacin da al’umma suka sami kan su a wani mawuyacin hali.

Sun roki Musulmi da su ci gaba da tsoron Allah a dukkan al’amuransu tare da kokarin tuba bisa zunubansu don kauce wa fushin Mahalicci.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani Jigon Kwankwasiyya A Karamar Hukumar Kiru Ya Bukaci Gwamnan Kano Abba Kabir Ya Nemi Afuwar; Sheikh Aminu Daurawa Tare Da Al’umar Jihar Kano

Next Post

Tinibu yayo wa yan Najeriya babban kamu a kasar Qatar

aksam

aksam

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara
LAFIYA

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

by aksam
May 17, 2026
Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Zargin lalata, fasto ya sake shiga hannun jami’an tsaro

Zargin lalata, fasto ya sake shiga hannun jami’an tsaro

May 12, 2025
An Tsinci Gawar Wani Matashi Da Ake Zargin Ya Rataye Kansa a Gyadi-Gyadi

An Tsinci Gawar Wani Matashi Da Ake Zargin Ya Rataye Kansa a Gyadi-Gyadi

February 12, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media