• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Gudanar Da Sallar Neman Sauki Akan Tsadar Rayuwa A Lardin Zazzau Dake Jihar Kaduna

aksam by aksam
March 4, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Al’ummar Musulmi a garin Zariya sun gudanar da Sallah ta musamman don neman dauki daga Allah bisa halin matsi da ake ciki a kasar nan.

RelatedPosts

Cutar mashako

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

Shirin Gwamnatin Kano Na Kula Da Lafiyar Baki Ya Amfanar Da Mutane sama da 15,000

Sallar da aka gudanar da ita a masallacin idi na Filin Mallawa da ke Tudun wlWada Zariya ta samu halartar Musulmi maza da mata daga sassa daban-daban na birnin Zariya.

Wanda ya jagoranci sallar kuma Babban Limamin Masallacin Juma’a na Bakin Kasuwar Tudun Wada Zariya, Liman Muhammad Sani Labudda, ya ce dole ne Musulmi su mike don neman tallafi wajen Allah kan halin da jama’a ke ciki.

Limamin ya ce halin da ake ciki ya yi tsanani inda a kullum farashin kayayyakin masarufi sai kara hauhawa yake yi, don haka ya zama wajibi ga Musulmi da su koma ga Allah musamman ganin ana tunkarar azumin watan Ramadan.

Aksam Media ta ruwaito cewa dake jawabi bayan kammala sallar, Shugaban Kungiyar Makarantun Islamiyya na Zariya, Suleiman Ibrahim, ya ce wannan lokaci shi ne yafi dacewa da al’umma su tattaru don karfafa imanunsu tare da rubanya ibada don samun saukin rayuwa.

Malam Suleiman ya roki daukacin al’ummar Musulmi da su rika kokarin bayar da sadaka ga mabukata da kuma marasa shi a matsayin wata hanya ta neman gafarar Allah.

Tun farko, Sheikh Muhammad Dan Tine Habibi da Mallam Umar Dikko Mai Shinkafa na Kungiyar Fitiyanul Islam Reshen Zariya, sun jaddada muhimmancin gudanar da irin wannan ibada a duk lokacin da al’umma suka sami kan su a wani mawuyacin hali.

Sun roki Musulmi da su ci gaba da tsoron Allah a dukkan al’amuransu tare da kokarin tuba bisa zunubansu don kauce wa fushin Mahalicci.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani Jigon Kwankwasiyya A Karamar Hukumar Kiru Ya Bukaci Gwamnan Kano Abba Kabir Ya Nemi Afuwar; Sheikh Aminu Daurawa Tare Da Al’umar Jihar Kano

Next Post

Tinibu yayo wa yan Najeriya babban kamu a kasar Qatar

aksam

aksam

RelatedPosts

Cutar mashako
LAFIYA

Cutar mashako

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Governor Yusuf commissions Kano center for disease control
LAFIYA

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

by Khadija Maitaya
August 4, 2026
Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Ginin da Ya Janyo Ce-ce-ku-ce a Unguwar Dorayi, Kano
LAFIYA

Shirin Gwamnatin Kano Na Kula Da Lafiyar Baki Ya Amfanar Da Mutane sama da 15,000

by Khadija Maitaya
July 22, 2026
An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara
LAFIYA

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

by aksam
May 17, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sultan Declares Monday as First Day of Rabi’ul Awwal 1447AH

Sultan Declares Monday as First Day of Rabi’ul Awwal 1447AH

August 24, 2025
Sakon Bangajiya Daga:- Alhaji Yusuf Umar Haskiya

Sakon Bangajiya Daga:- Alhaji Yusuf Umar Haskiya

February 6, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media