• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Al’ummar Lardin Zazzau Sun Kadu Sakamakkon Tsintar Gawar Yaro Dan Shekara 8 Mai Suna Ibrahim Kwance

aksam by aksam
December 28, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Mahaifiyar yaron mai suna Hamida Sani Abdulrazaq, ta shaida wa BBC cewa ‘ba za ta iya bayyana irin kaɗuwar da take ciki ba, bayan tsinto gawar ɗan nata cikin mummunan yanayi’.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

“Yarona ya bata ne da yammacin ranar Laraba muka yi ta cigiya bamu same shi ba; ana cikin haka ne kuma aka ce an ga gawarsa a karkashin Gada dake Zariya, bakinsa duk wani irin abu idonsa kuma duk Jini, “in ji ta”.

Ta ci gaba da cewa dan nata mai suna Ibrahim, yana da lalaurar kwakwalwa ya fita ne waje daga bisani kuma ba’a ganshi ba, sai dai ta ce bata da masaniyar an kwakule masa idanu kamar yadda wasu ke yadawa cewar an kwakule masa idanun, inda ta ce kawo yanzu ba’a samu nasarar kama wadanda suka kashe shi ba.

“Mu mun dauki kaddara daman kwananshi ne ya kare kawai dai wadanda suka kashe shi sune suka yi silar rasuwarsa; tuni aka yi jana’izarsa, “A cewar Hamida”.

To dai kakakin rundunar ‘yan sanda jihar Kaduna ASP Mansir Hassan ya tabbar da faruwar lamarin in da yace, sunanan suna bicike akan lamarin.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano Ta Yi Nasarar Cafke Masu Satar Kananan Yara Su Tara

Next Post

Yanzu-yanzu yan taadda sun yi barazanar sake kai hari a Plateau

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

APC Ta Tsayar Da Aliyu Harazimi Rano A Matsayin Dan Takarar Kujerar Shugaban Karamar Hukumar Rano A Jihar Kano

APC Ta Tsayar Da Aliyu Harazimi Rano A Matsayin Dan Takarar Kujerar Shugaban Karamar Hukumar Rano A Jihar Kano

October 13, 2024
Gwamnatin Kano Ta Dage Aikin Tsaftar Muhalli na 26 ga watan Yuli

Gwamnnatin Kano ta kafa kwamatin Mutane bakwai domin gano gaskiyar karbar belin dilan kwaya da kwamishina yayi

July 26, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media