• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yanzu-yanzu yan taadda sun yi barazanar sake kai hari a Plateau

aksam by aksam
December 29, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar Middle-Belt Forum ta ce ‘yan ta’adda sun rubuto wasika cewa za su kuma kai wani hari a jihar Filato

Mista Stanley Kavwam ya shaidawa duniya wannan da aka yi hira da shi a matsayinsa na shugaba a MBF

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Ana zargin jami’an tsaron Najeriya da cafke marasa laifi, yayin da mutane su ke cigaba rayuwa cikin barazana

‘Yan ta’addar sun aikowa mutanen Pushit a karamar hukumar Mangu wasika cewa za su sake kawo hari bayan kashe mutane 195.

A yau Juma’a, 29 ga watan Disamba 2023 ne aka yi alkawarin kawo wani harin na dabam.

Jaridar Punch ta fitar da cewa Mataimakin shugaban kungiyar MBF na kasa, Stanley Kavwam, ya tabbatar da haka da aka yi wata hira da shi a gidan talabijin na Arise a jiya.

  Kavwam ya ce wasu mutane da ba a san su ba sun jefo wasiku a garin Pushit, suna barazanar kawo wani mummunan harin a yau.

“A yayin da na ke tuki daga Jos zuwa nan, an kira ni cewa an aiko takarda zuwa kauyenmu ‘yan ta’adda za su kawo hari a ranar 29 ga Disamba

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Al’ummar Lardin Zazzau Sun Kadu Sakamakkon Tsintar Gawar Yaro Dan Shekara 8 Mai Suna Ibrahim Kwance

Next Post

Harin Plateau Jam’iyar PDP ta zargi sashin fikra na jamian tsaro

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar Kwallon Kafa Ta Kasar Najeriya (Super Eagles) Ta Lallasa Takwararta  Ta Kasar Kamaru Da Ci 2 – 0 Babu Ko Daya;

Kungiyar Kwallon Kafa Ta Kasar Najeriya (Super Eagles) Ta Lallasa Takwararta Ta Kasar Kamaru Da Ci 2 – 0 Babu Ko Daya;

January 27, 2024
China Ta Bukaci Kasashen Larabawa Su Gina Tsarin Tsaro Ba Tare da Amurka Ba

China Ta Bukaci Kasashen Larabawa Su Gina Tsarin Tsaro Ba Tare da Amurka Ba

May 8, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media