• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

APC Ta Tsayar Da Aliyu Harazimi Rano A Matsayin Dan Takarar Kujerar Shugaban Karamar Hukumar Rano A Jihar Kano

aksam by aksam
October 13, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Hon. Aliyu Harazimi Rano ya lashe zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC, wanda hakan ya bashi daga zama dan takarar shugaban karamar hukumar Rano a zaɓen da za a gudanar a ranar 26 ga watan nan.

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

An dai gudanar da zaben ne a jiya asabar da daddare inda bayan gaza samun masalaha a tsakanin yan takarar aka shiga zaɓen tsakanin yan takara 10.

Bayan kammala kada kuri’u ne Hon. Aliyu Harazimi Rano ya sami nasarar lashe zaɓen da kuri’u tara cikin goma sha shida da aka kada.

Jim kadan bayan lashe zaɓen, jaridar kadaura24 ta zanta da Aliyu Harazimi Rano wanda ya godewa Allah dangane da wannan nasarar da ya samu, Sannan ya godewa shugabanni da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a karamar hukumar bisa goyon bayan da suka bashi.

“Ina Mika godiya ta musamman ga jagoranmu Dr. Yusuf Jibril JY tsohon kwamishinan gona na jihar kano bisa gudunnawar da yake baiwa jam’iyyar APC don ta sami nasara”.

” Ina kira da dukkanin waɗanda muka yi takarar da su da su zo mu hada hannu wajen guda domin ceto al’ummar karamar hukumar bisa halin da jam’iyyar NNPP ta sanya su a ciki”. Inji Harazimi Rano

Yace idan yan takarar suka taimaka masa zai iya sami nasarar lashe zaɓen shugaban karamar hukumar ta Rano, don haka yace yana bukatar gudunnawar kowanne daga Cikinsu domin su hada kai don ciyar da karamar hukumar gaba.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Mafi karancin albashi wani Gwamna ya yi Amai ya lashe

Next Post

Kasar England ta magantu game da raba Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026
Ba Za Mu Bawa Kwankwaso Tikitin Takarar Shugabancin Kasa A Jam’iyyarmu— NNPP
SIYASA

Wasu Dalilin Da Suka Sa Kwankwaso Ke Shirin Ficewa Daga Jam’iyyar ADC

by aksam
May 2, 2026
Masu Ruwa Da Tsaki A  APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027
SIYASA

Masu Ruwa Da Tsaki A APCn Kano Sun Amince Da Takarar Abba da Tinubu Karo Na Biyu A Zaɓen 2027

by aksam
May 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa

Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa

April 22, 2026
Wata kungiyar tsoffin ɗalibai ta yabi Gwamna Abba Kabir Yusuf

Wata kungiyar tsoffin ɗalibai ta yabi Gwamna Abba Kabir Yusuf

October 2, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media