• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

APC Ta Tsayar Da Aliyu Harazimi Rano A Matsayin Dan Takarar Kujerar Shugaban Karamar Hukumar Rano A Jihar Kano

aksam by aksam
October 13, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Hon. Aliyu Harazimi Rano ya lashe zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC, wanda hakan ya bashi daga zama dan takarar shugaban karamar hukumar Rano a zaɓen da za a gudanar a ranar 26 ga watan nan.

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

An dai gudanar da zaben ne a jiya asabar da daddare inda bayan gaza samun masalaha a tsakanin yan takarar aka shiga zaɓen tsakanin yan takara 10.

Bayan kammala kada kuri’u ne Hon. Aliyu Harazimi Rano ya sami nasarar lashe zaɓen da kuri’u tara cikin goma sha shida da aka kada.

Jim kadan bayan lashe zaɓen, jaridar kadaura24 ta zanta da Aliyu Harazimi Rano wanda ya godewa Allah dangane da wannan nasarar da ya samu, Sannan ya godewa shugabanni da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a karamar hukumar bisa goyon bayan da suka bashi.

“Ina Mika godiya ta musamman ga jagoranmu Dr. Yusuf Jibril JY tsohon kwamishinan gona na jihar kano bisa gudunnawar da yake baiwa jam’iyyar APC don ta sami nasara”.

” Ina kira da dukkanin waɗanda muka yi takarar da su da su zo mu hada hannu wajen guda domin ceto al’ummar karamar hukumar bisa halin da jam’iyyar NNPP ta sanya su a ciki”. Inji Harazimi Rano

Yace idan yan takarar suka taimaka masa zai iya sami nasarar lashe zaɓen shugaban karamar hukumar ta Rano, don haka yace yana bukatar gudunnawar kowanne daga Cikinsu domin su hada kai don ciyar da karamar hukumar gaba.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Mafi karancin albashi wani Gwamna ya yi Amai ya lashe

Next Post

Kasar England ta magantu game da raba Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yanzu-yanzu Tinubu na gudanar da taro da shugabannin tsaro na Najeriya

Fadar Shugaban Najeriya Ta Musanta Labarin Sauke Ministocin Kasar Uku

April 30, 2025
Yadda hare-haren Boko Haram ya mayar da wasu gurare kufai a jihar Borno

Yadda hare-haren Boko Haram ya mayar da wasu gurare kufai a jihar Borno

May 14, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media