• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Gudanar Da Bikin Ranar Masu Bukata Ta Musammam A Arewa House Dake Kaduna

aksam by aksam
December 3, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA: HASSANB UMAR GWAMMAJA

An ware ranar ne domin duba batutuwan da suka shafi masu bukata ta musamman, da nufin yin gangamin tallafa masu ta fuskar kare mutunci da hakkokinsu, da kuma kyautata halin rayuwarsu

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

Ana amfani da wannan rana don fadakar da sauran al’ummar duniya game da muhimmancin damawa da masu bukata ta musamman a daukacin al’amuran rayuwa, kamar siyasa da zamantakewa da tattalin arziki da al’adu da dai sauransu.

Sai dai a Najeriya, wasu masu bukatar ta musamman sun ce wannan rana ta bana ta zo musu da kalubale daban-daban, da nasarori har ma da matsaloli.

Dakta Micah shabi, shi ne shugaban kungiyar cigaban da wayar da kain masu bukata ta musammam na jihar Kaduna ya bayyana cewa suna farin ciki da wannan rana, sai dai ba’a kolawa da masu bukata ta musammam a Najeriya

“Akwai damuwa kwarai da gaske ga masu bukata ta musamman domin ba sa samun kulawar da ta dace,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa, ”babban ƙalubalen da suke fuskanta na rayuwa shi ne rashin tsaro da ya tarwatsa al’ummar arewa abin da ya janyo su kansu masu bukata ta musamman din ba sa samun kulawar da ta dace.”

Shi ma Malamin addinin musulunci nan dake a jihar Kaduna, Dakta Muhammed Nuraini Ashafa, ya yi kira da jan hankale shugaban da masu hannun da shuni su rika taimakawa masu bukata ta musammam

Amma malamin ya sake yin kira ga masu bukata ta musamman su rika sanya wa a ransu cewa kamar kowanne mutum babu abin da zai gagare su koda kuwa suna da wata nakasa, su cire shakku suna jajircewa in ji shi.

Tun a shekarar 1976 Majalisar Ɗinkin Duniya ta ayyana 1981 a matsayin shekarar masu bukata ta musamman, inda kuma aka fara bikin ranar daga 3 ga watan Disamba 1992.

Take Ranar na baba shi ne; A baiwa masu bukata ta musammam hakinsu !

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Aka Gudanar Da Bikin Ranar Masu Bukata Ta Musammam Na Baba A Arewa House Dake Kaduna

Next Post

ASP Musa Muhammed Ya Zama Sabon Jam’in Huda Da Jama’a Na Rundunar ‘Yan Sanda Jihar Bayelsa

aksam

aksam

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026
INEC Ta Saka Ranakun Zaɓen 2027
LAFIYA

‎Muhimman Sauye-sauyen Da Aka Samu a Dokar Zaben Nijeriya

by aksam
February 19, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

NDLEA ta kama ɗauri 20 na tabar wiwi da za a fitar zuwa kasar larabawa

NDLEA ta kama ɗauri 20 na tabar wiwi da za a fitar zuwa kasar larabawa

April 2, 2024
Majalisar Dokoki ta nemi sanata Abdul Ningi ya dawo bakin aiki

Majalisar Dokoki ta nemi sanata Abdul Ningi ya dawo bakin aiki

May 28, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media