• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tinibu zai ciyo bashin Dala Biliyan guda dan cike gurbin kasafin 2024

aksam by aksam
November 29, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai gabatar da kudurin kasafin kudin kasa na badi ga zauren Majalisar Dokokin ta kasa.

Ana kiyasta cewa kasafin zai ci naira tiriliyon 27, kuma sai gwamnati ta nemi rance dala biliyon daya don cike gibin

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Shugaban Najeriya, zai gabatar da kudurin kasafin kudin ne a wani zama na musamman na hadin-gwiwa tsakanin `yan majalisar dattawa da majalisar wakilai.

Hon Kabiru Alhassan Rurum wanda dan majalisar wakilai ne ya shaida wa BBC cewa sun kammala shirin karbar kudurin kasafin kudin:

“Dukaninmu mun shirya tsaf domin gudanar da gagarumin wannan aiki wanda tsarin mulki kasa ya dora a kan shugaban kasa da kuma majalisun tarraya saboda haka a shirye mu ke kuma muna fatan Allah ya sa abu ya zama alheri ga kasa bakidaya” in ji shi

Kasafin kudin da yawansa ya kai naira tiriliyon 27 da doriya zai sa gwamnati ta nemi rance dala biliyan 1 don cike gibin kasafin kudin daga bankin raya kasashen Afrika.

Ta ce za a yi amfani da shi wajen aiwatar da manyan ayyuka da dawainiyar farfado da darajar naira wadda ke jin jiki a hannu dala.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Hukumar EFCC Ta Fitar Da Matakai 8 Na Kare Kai Daga Masu Zabba Da Karin ATM

Next Post

Tsohon Gwamnan Babban Bankin Kasa CBN, Godwin Emefiele; Zai Yi Bukukuwan Kirsimeti Dana Sabuwar Shekara A Gidan Gyaran Hali

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wasu Fusatattun Matasa A Jihar Kano Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana Kan Tsadar Rayuwa A Najeriya

Wasu Fusatattun Matasa A Jihar Kano Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana Kan Tsadar Rayuwa A Najeriya

February 8, 2024

The Best High Roller Games at 50crowns Casino

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media