• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

31/08/26
By Khadija Muhammad Maitaya

A kokarin Gwamnatin Jihar Kano na yaki da harkar daba da kwacen waya,hakan yasa ta kafa Majalisar Matasan da ke da alaka da harkar daba, domin samar da hanyoyin sasanta rikice-rikice da kawo ƙarshen fadan daba a jihar.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya, ne ya kafa majalisar, wadda za ta samar da wata kafa ta tattaunawa da fahimtar juna tsakanin matasan da abin ya shafa.

Majalisar, ƙarƙashin jagorancin Malam Abdullahi, za ta yi aiki tare da wasu kwamitoci da aka kafa domin gano musabbabin fadan daba da kuma samar da hanyoyin magance matsalar tun daga tushe.

Kwamitocin za su mayar da hankali wajen sasanta rikice-rikice tsakanin ƙungiyoyin matasa, da wayar da kan matasa kan illolin daba, tare da haɗin gwiwar hukumomin tsaro da sauran masu ruwa da tsaki.

Kwamishina Ibrahim Abdullahi Waiya ya ce gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da zaman lafiya da tsaro, musamman ganin yadda matsalar daba ke haddasa asarar rayuka da dukiyoyi a wasu sassan jihar.

Ya kuma yi kira ga matasa da su rungumi zaman lafiya, yana mai cewa haɗin gwiwa tsakanin gwamnati, matasa da al’umma shi ne hanya mafi dacewa wajen kawo ƙarshen matsalar daba a Kano.

 

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

Next Post

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026
Shettima Ya Nemi Kada A Yi Masa Tallan Taya Murna Kan Cikarsa Shekara 60
LABARAI

Shettima Ya Nemi Kada A Yi Masa Tallan Taya Murna Kan Cikarsa Shekara 60

by Khadija Maitaya
August 29, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda dubun wani kasurgumin Dan bindiga ta cika

January 15, 2024
Cikin Yan majalissun jahar kano goma Sha shida na yankin kano ta kudu,daya ne yabi kawu sumaila: Hon Garba Umar Durbunde

Cikin Yan majalissun jahar kano goma Sha shida na yankin kano ta kudu,daya ne yabi kawu sumaila: Hon Garba Umar Durbunde

May 15, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media