• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Iran: Amurka Ba Ta Da Ko Jirgin Ruwan Yaƙi Guda a Tekun Fasha — IRGC

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
August 12, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mai magana da yawun Rundunar Kare Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran (IRGC), Janar Hossein Mohebbi, ya bayyana cewa Amurka a halin yanzu ba ta da wani jirgin ruwan yaƙi da ke cikin Tekun Fasha.

Mohebbi ya ce kafin yaƙin Ramadan, Amurka tana da jiragen ruwan yaƙi tsakanin 30 zuwa 40 a yankin, amma a yanzu babu ko guda ɗaya da ke cikin Tekun Fasha. Rahotanni sun tabbatar da cewa Mohebbi shi ne sabon kakakin IRGC.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Ya kuma yi gargaɗin cewa idan wata barazana ta sake tasowa ga Iran, abubuwan more rayuwa da makamashi da suka haɗa da dubban cibiyoyin samar da wutar lantarki, manyan bututun makamashi da sauran tsarin sadarwa da ke haɗe da intanet a duniya na iya fuskantar barazana.

A cewarsa, dabarun yaƙin Amurka sun dogara ne kan iya yaƙi a fannoni da dama a lokaci guda. Ya ce rage yawan makamai da ƙarfin sojin Amurka, ko da a yankunan da ke nesa kamar tsakiyar Tekun Pasifik, na iya haifar da babbar barazana ga Washington wajen tunkarar Rasha da China, da kuma sauran wuraren da Amurka ke ganin suna da barazana.

Maganganun na zuwa ne yayin da ake ci gaba da samun takaddama tsakanin Iran da Amurka kan Tekun Hormuz, inda Iran ta dage cewa ba za a dawo da zirga-zirgar jiragen ruwa yadda ya kamata ba sai Amurka ta amince da wasu sharuddan Tehran

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Next Post

Amurka Ta Sauya Babban Burinta a Yaƙin Da Takeyi Da Ƙasar Iran

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda wani direban bas ya cinnawa mai bada hannu wuta akan titi

Yadda wani direban bas ya cinnawa mai bada hannu wuta akan titi

February 10, 2024
Yadda Wata Mata Ta Banka Wa Mijinta Da Amaryarsa Da ‘Ya’yanta Guda Biyu Wuta A Kano ‎ ‎

Yadda Wata Mata Ta Banka Wa Mijinta Da Amaryarsa Da ‘Ya’yanta Guda Biyu Wuta A Kano ‎ ‎

May 13, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media