Daga: Hassan Umar Gwammaja
A wani samame da dakarunta suka gudanar a cikin ayyukan share fagen da ake ci gaba da yi kan masu aikata laifuka.
Majiyoyi daga cikin rundunar sun bayyana cewa an gudanar da aikin ne yayin farmakin da sojoji ke yi kan wuraren da ake zargin masu garkuwa da mutane da sauran masu tayar da hankali ke fakewa.
Rahotanni sun kuma tabbatar da cewa an mika wadda aka ceto ga ‘yan uwanta, sannan ana ci gaba da kula da lafiyarta tare da ba ta kulawar likitoci da ta dace.











