• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Malamai Na Cigaba Da Tufa Al-barkacin Bakinsu Akan Matakin Da Gwamnatin Kasar Malaysia Ta Dauka Na Daure Mazan Da Ba Sa Zuwa Sallahr Juma’a

aksam by aksam
August 23, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnatin jihar Terengganu dake ƙasar Malaysia ta sanar da sabuwar doka da za ta fara hukunta duk wani Musulmi mazaunin jihar da ya ki halartar sallar Juma’a ba tare da u’zuri ba.

A ƙarƙashin dokar, wanda ya tsallake sallar Juma’a zai iya fuskantar zaman kurkuku har na tsawon shekaru biyu ko kuma tarar Ringgit 3,000 (kimanin Naira miliyan ɗaya), ko ma a hukunta shi da duka biyun.

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Ruwan Sama Da Iska Na Tsawon Kwana Uku A Najeriya

Ƙaramin Ministan Shari’a na jihar, Muhammad Khalil Abdul Hadi, ne ya bayyana hakan a jawabin da ya gabatar a farkon mako, yana mai cewa:

“Wannan mataki ya zama dole saboda sallar Juma’a ba wai alama ce ta addini kawai ba, har ila yau tana nuna biyayya da haɗin kai a tsakanin Musulmi.”

 

A baya dai, hukunci ya tsaya ne a kan wanda ya tsallake sallar Juma’a uku a jere, wanda zai iya fuskantar zaman kurkuku na watanni shida ko tarar Ringgit 1,000 (kimanin Naira dubu ɗari huɗu).

A watan Nuwamba na bara, jihar Johor ta bayyana shirin tabbatar da cewa dukkan mazan Musulmi suna halartar sallar Juma’a. Sai dai a watan Fabrairu 2024, kotun koli ta kasar ta yi fatali da wasu dokokin Shari’a na jihohi da ta ce sun sabawa kundin tsarin mulki.

Malaysia na da tsarin shari’a biyu: dokar farar hula ga kowa da kowa, sannan kuma dokokin Shari’a ga Musulmi da ke wakiltar kusan kashi biyu bisa uku na al’ummar kasar.

A rahoton mu na ga zamu kawo muku ra’ayoyi wasu Malamai Najeriya

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

KDIN, Kano Set To Host 2nd Digital Kano Conference

Next Post

Fiye Da Mutane 6,000 Sun Amfana Da Aikin Kula Da Lafiyar  Hakori Kyauta A Jihar Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ɗan Kwankwaso, Kwamishinan Wasanni Ya Yi Murabus Daga Gwamnatin Abba Labari Yusuf

Ɗan Kwankwaso, Kwamishinan Wasanni Ya Yi Murabus Daga Gwamnatin Abba Labari Yusuf

January 26, 2026

Rakebit casino – Jak wykorzystać darmowe spiny?

April 22, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media