• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Aminu Dantata Ya Bar Mana Wasiyyar Inda Za A Binne Shi – Iyalansa 

aksam by aksam
June 28, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Daga Hassan Umar Gwammaja

Daya daga cikin iyalan marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya bayyana cewa marigayin ya bar umarni tun kafin rasuwarsa cewa a binne shi a birnin Madina, kusa da kabarin matarsa, marigayiya Hajiya Rabi Tajo Dantata.

Hajiya Amina Umar Fulani, wacce ita ce ‘yar uwa ga uwar gidan marigayin, ta shaida hakan a hirarta da wakilin Kadaura24 na TST Hausa a safiyar Asabar.

An Gurfanar da Matashi Bisa Zargin Yunkurin Kashe Kansa A Kan Allon Talla A Kano 

A cewar Hajiya Amina, marigayi Aminu Dantata ya bayyana wannan bukata tasa tun bayan rasuwar matarsa a birnin Madina shekaru biyu da suka gabata.

“Ya yi wasiyya tun bayan rasuwar matarsa cewa idan shi ma Allah Ya karbi rayuwarsa, a binne shi a Madina kusa da ita,”

Tun da safiyar Asabar, shugaban majalisar malamai ta jihar Kano, Sheikh Ibrahim Khalil, ya sanar da cewa za a gudanar da sallar Ga’ib ga marigayi Alhaji Aminu Dantata a masallacin Juma’a na Aliyu Bin Abi Dalib da ke Dangi a Kano, da misalin karfe 2:00 na rana.

Rahotanni sun bayyana cewa marigayin ya rasu a birnin Dubai, kuma daga can ne za a dauki gawarsa zuwa Madina domin cika burinsa na yin hutun karshe a birnin Annabi Muhammad (SAW).

Marigayi Alhaji Aminu Dantata ya rasu yana da shekaru 94, bayan barin tarihi mai dimbin daraja a fannin kasuwanci, sadaka da kuma alheri ga al’umma baki daya.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sanannen Attajiri A Najeriya Alhaji Aminu Alhassan Dantata, Ya Rasu Yana Da Shekaru 94 A Duniya

Next Post

WATA SABUWA: Iran ta Haramta wa Shugaban hukumar IAEA ta Duniya Shiga ƙasar ta.

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Duk da matsin rayuwa wani gwamna ya nemi a kirkirarwa talakawan Nageriya lokacin amfani da shafukan sada zumunta

Duk da matsin rayuwa wani gwamna ya nemi a kirkirarwa talakawan Nageriya lokacin amfani da shafukan sada zumunta

February 12, 2024
Karo Na Uku:-  Al’ummar Unguwar Ja’en Bakin Diga Da Ajawa, Da Kewaye, Dake  K/Hukumar Gwale A Jihar Kano, Sun Kara Gudanar Da Sallahr Alƙunutu Da Yin……

Karo Na Uku:- Al’ummar Unguwar Ja’en Bakin Diga Da Ajawa, Da Kewaye, Dake K/Hukumar Gwale A Jihar Kano, Sun Kara Gudanar Da Sallahr Alƙunutu Da Yin……

August 9, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media