• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Duk da matsin rayuwa wani gwamna ya nemi a kirkirarwa talakawan Nageriya lokacin amfani da shafukan sada zumunta

aksam by aksam
February 12, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan jihar Ekiti ya bayyana bukatar a kawo sauyi ga yadda ake amfani da kafafen sada zumunta musammam ma a Najeriya

Najeriya na daga kasashen da kowa ke fadin abin da ya ga dama a kafar sada zumunta ba tare da daukar mataki kan lokaci ba

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Ya bayyana ta yadda hakan zai taimaka wajen kawo ci gaba da wanzuwar ababen alheri ga kasar mai dimbin matasa da ke amfani da yanar gizo

Gwamnan ya bayyana hakan ne a wani rubutun da ya yada a kafar Twitter, inda yace rashin hakan barazana ce babba ga Najeriya.

A cewar gwamnan, tabbas kafafen sada zumunta na da amfani, amma barin sakaka babu wata kula ka iya jefa kasar nan ga hadari nan gaba.

Ya ce, samar da ka’idojin zasu taimaka wajen tabbatar da amfani da kafafen ta hanyoyin da suka dace kwarai.

A kalamansa, gwamnan ya ce: “Gaskiyar da ya kamata mu fuskanta ita ce ba zai yiwu mu ci gaba da amfani da kafafen sada zumunta babu ka’ida ba. Dole ne a tsara ka’idojin amfani da shi daidai da doka ga masu dandamali da masu amfani dashi.

“Babu shakka kafofin sada zumunta sun zama masu mahimmanci ga wanzuwarmu, amma dole ne a sami ka’idojin da ke jagorantar amfani da shi.”

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sarkin Musulmai ya fadi matakin da talakawa ya kamata su dauka akan tsadar rayuwa da aka saka su a ciki

Next Post

Wani Farfesa ya fadi abin da zai faru idan Tinibu ya gaza shawo kan tsadar rayuwa a Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Amurka ta yi hasashen Abin da zai faru a tattaunawar Russia da Ukraine

Amurka ta yi hasashen Abin da zai faru a tattaunawar Russia da Ukraine

May 16, 2025
Gwamnatin tarayya ta bi sahun ta Kano wajan rufe kantuna a Abuja bayani ya fito

Gwamnatin tarayya ta bi sahun ta Kano wajan rufe kantuna a Abuja bayani ya fito

February 16, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media