Netanyahu Yayin da ya Kai Ziyara Cibiyar Bincike Ta Weizman Da Makaman Iran Suka Lalata ya yi Allah ya isa ga ƙasar Iran
Ziyarar tasa ta zo ne bayan harin makami mai linzami daga Iran, wanda rahotanni ke cewa ya kai ga lalacewar kayan aiki da gine-gine a cikin cibiyar da ke gudanar da bincike a fannin kimiyya da fasaha.
Netanyahu ya bayyana cewa za a mayar da martani da ƙarfi, tare da ci gaba da kare muradun Isr@la kowane lokaci, kuma baza mu yafe mata, bugu da kari baza ta gama da duniya lafiya ba.












