• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kotu Tayi Ƙayataccen Hukunci ga wani Barawon Takalmi a Masallaci

aksam by aksam
June 20, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Matashi Dan Asalin Karamar Hukumar Bichi Dake Unguwar Takalmawa
Ya Fada Ragar Kwamitin Masallacin Jumaa Na Garin Karfi Tare Da Alummar Garun Karfi Dake Chan Karamar Hukumar Kura.Matashin ana Zarginsa Da Zuwa Masallacin Jumaa Dake Bakin Titi Da Yunkurin Satar Sabbin Takalman Alumma

Mutumin Mai shekaru 25 Maisuna Sani Takalmawa Bichi Ya Tabbatarwa Da Kotun Shariar Musulunci Ta Kura
Ƙarƙashin Jagorancin Mai sharia Malam Ibrahim Isa Usman Cewar Ya Aikata laifin.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Bayan dan sandan kotu Mai gabatar Da Kara P C Saifullahi Nasidi Kura
Ya Karanta Masa Takardar Tuhumar Zargin Aikata Laifin Nan Take Ya Amsa
Ya Kuma Roki Sassauci.

Mai sharia Malam Ibrahim Isa Usman
Ya Kafa Masa Shedun Jin Ikkirari Da Mutun Biyu Mai shariar Kotun Ya Yanke Masa Hukunci Da Wata Daya a Gidan Ajiya Da Gyaran Hali

Ya Kuma Gargade Shi Da
Ya Zama Mutumin Kirki Wato Mutun Nagari

Alkalin Kotun Ya Sanyashi a Hanun Jamiin Gidan Ajiya Da Gyaran Hali
Insifector Awwalu Muhammd Danhasan
Sannan Ya Umarcesh Bayan Ya Kaishi
Ya Tabbatar Ya Sanyashi a Masallacinn Gidan Ajiya Da Gyaran Hali Bisa Kulawar Limamin Masallacin Dan Koya Masa Kan Abun Da Ya Shafi Addinin Musulunci

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaban ƙasar Rasha da na China sun bukaci a warware rikicin Iran da Isra’ila ta Ruwan sanyi

Next Post

Allah Zai Saka Mana Kuma Iran Baza ta Gama da Duniya Lafiya Ba: kalaman Natanyaho

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mun yi hasashe mai rauni a kan ƙarfin Iran: kalaman Ministan tsaron cikin gida na Isra’ila

Mun yi hasashe mai rauni a kan ƙarfin Iran: kalaman Ministan tsaron cikin gida na Isra’ila

June 23, 2025
Muna Duba Yiwuwar Saka Dokar Ta Baci A Kan Barkewar Annobar Kwalara – Hukumar NCDC

Muna Duba Yiwuwar Saka Dokar Ta Baci A Kan Barkewar Annobar Kwalara – Hukumar NCDC

June 20, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media