• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kwacen Waya Da Fadan Daba Ya Haifar Da Zaman Dardar A Unguwanni Da Dama A Ciki Birnin Kano

aksam by aksam
April 3, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

Daga Hassan Umar Gwammaja

Al’ummar Unguwar Gobirawa Dukawa Titin ‘Yan Smogal a ƙaramar hukumar Dala dake Jihar Kano  na cigaba da zaman ɗar-ɗar sakamakon yadda wasu samari ɓatagari ke neman mayar da yankin wata ƙaramar Sambisa. Wannan matsala ta samo asali ne daga faɗace-faɗacen daba da kuma kwace waya da ake yawan samu a yankin a ‘ya

 

Jaridar Aksam ta ruwaito cewa Lamarin na ci gaba da haifar da matsala ga masu gudanar da kasuwanci da sauran mazauna yankin. Wani matashi  bayyana cewa matsalar na hana mutane walwala da gudanar da harkokinsu yadda ya kamata.

 

Malam Hassan Madaki, shugaban shiyya ta uku na masu aikin sintiri na ƙaramar hukumar Dala, ya bayyana irin matakan da suke ɗauka don tabbatar da zaman lafiya. Ya ce suna aikin sintiri akai-akai domin rage yawaitar irin waɗannan ayyuka.

 

A nasa ɓangaren, Dagacin Gobirawa, Musa Isah Muhd, ya bayyana cewa suna ƙoƙarin sulhunta waɗanda ke shiga faɗace-faɗace. Sai dai ya yi gargaɗin cewa duk wanda yaƙi karɓar sulhu, ba shakka za a ɗauki matakin ladabtarwa a kansa.

Honarabul Suraj Ibrahim Imam, shugaban ƙaramar hukumar Dala, ya nuna takaicinsa kan wannan matsala. Ya ce suna aiki tukuru don magance matsalar, tare da shawarci al’ummar yankin da su kasance masu kare kansu kafin isowar jami’an tsaro.

Mun yi ƙoƙarin jin ta bakin ‘yan sanda, amma mai magana da yawun su, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana cewa yana halartar wani taro, kuma zai tuntube mu bayan ya kammala.

Al’ummar yankin na fatan cewa za a ɗauki matakin gaggawa don dakile matsalar, domin su samu damar ci gaba da gudanar da rayuwarsu cikin kwanciyar hakali.

 

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kalli gamsashshen jawabi a kan sanin gaibi na Annabi Muhammad daga Sheikh Umar Sani Fagge

Next Post

Gobara Ta Tashi A Jami’ar North-West Dake Kofar Nassarawa A Cikin Birnin Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya yayi wa Tinibu mumunar fassara

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya yayi wa Tinibu mumunar fassara

February 25, 2024
Kamfanin NNPC Ya Kara Farashin Litar Man Fetur A Najeriya

Kamfanin NNPC Ya Kara Farashin Litar Man Fetur A Najeriya

October 9, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media