• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kasar England ta magantu game da raba Najeriya

aksam by aksam
October 15, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Najeriya ta yi karin haske kan wata bukata da shugaban yan a ware, Sunday Igboho ya nema daga kasar Birtaniya

A ranar Lahadi ne shugaban yan a waren ya ce ya tura takarda ga firaministan Birtaniya kan neman ƙirƙiro kasar Yarabawa

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Gwamnatin kasar Birtaniya ta tabbatar da cewa ta karbi takardar da Sunday Igboho ya rubuta amma ta fadi matsayin wasikar a wajen ta

Punch ta wallafa cewa martanin Birtaniya ya biyo bayan magana da ake ne a kan wata wasika da Sunday Igboho ya rubuta mata

Wasikar Sunday Igboho ga Birtaniya
A ranar Lahadi da ta wuce shugaban yan a ware na yankin Yarabawa, Sunday Igboho ya rubuta wasika ga kasar Birtaniya.

Sunday Igboho ya rubuta wasikar ne domin neman a marawa kudirinsa na samar da kasar Yarabawa baya wanda hakan ya jawo cece-ku-ce.

Birtaniya ta yi magana kan raba Najeriya
Kasar Birtaniya ta ce ta karbi wasikar Sunday Igboho da ya rubutawa Firaministan kasar a ranar Lahadi.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

APC Ta Tsayar Da Aliyu Harazimi Rano A Matsayin Dan Takarar Kujerar Shugaban Karamar Hukumar Rano A Jihar Kano

Next Post

Hukumar Hisbah Ta Kama Wani Kwamishina Bisa Zargin Sa Da Lalata Da Matar Aure

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Nation cup, yadda yan Najeriya ke zaman Dar-dar a kasar Africa ta kudu

Nation cup, yadda yan Najeriya ke zaman Dar-dar a kasar Africa ta kudu

February 7, 2024
Hukumar Karbar Korafe-Korafe, Da Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Ta Jihar Kano Ba Da Hurin  Bicikar Fefan Video Dollar Ganduje:- Kotu

Hukumar Karbar Korafe-Korafe, Da Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Ta Jihar Kano Ba Da Hurin Bicikar Fefan Video Dollar Ganduje:- Kotu

March 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media