• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda sanata Lado Danmarke ya gwangwaje wasu mazabu da ayyukan ci-gaba

aksam by aksam
July 10, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mai Girma Jagora sen.(Lado Dan marke) a koda yaushe nazari yake akan hanyar da zaibi wurin taimako da inganta rayuwar marasa karfi.

Shiyasa Idan kashiga lunguna da Sako zakaita cin Karo da Aiyukan titunan da yaketa Shinfidawa Al, ummarsa domin samun sauki wajen gudanar da Al,amuransu na yau da kullun musamman zuwa wajen kasuwancinsu

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Alumma da yawa sun shaida yadda yake shiga lamurran mabukata idan sun bukaci gudummuwa agareshi, inda da dama ke addu’ar Allah ubangiji yakara shiga lamurransa

Al, ummar yankin funtua zone Suna godiya matuka da yadda yake Masu wadannan Aiyukan Alkhairan sunsha alwashin Maida biki Idan Allah ya Kai Rayuwa shekarar 2027 Idan muna Raye.

A cewar independent new online TV Garuruwan da suka Amfana da ayyukan Suna da yawa matuka inda ta jero su kamar haka:

Ya6a Ward
Ruwan sanyi
Unguwar dawo malumfashi
Ketare
Unguwar Amare
Dayi
Malumfashi Area 2
Nasarawa
Birdigau
Marabar kankara

Kana tace Sauran Aiyukan sunanan isowa

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Turkiyya ta goyi bayan kasar Ukraine ta shiga kungiyar NATO

Next Post

Wasu fasinjojin jirgin sama sun sha da kyar bayan sun hadu da hadari

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Shugaban Kasa Bola Tinubu Ya Amince Da Nadin Sabbin Daraktoci Ma Hukumar Leken Asiri Ta Kasa (NIA) Da Na Hukumar Tsaro Ta Farin Kaya DSS

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci a yo ƙasa-ƙasa da tutar Najeriya don nuna girmamawa ga Marigayi tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari.

July 13, 2025
Yadda hukumar Hisbah tayi holen Direbobin adaidaita sahu 52

Yadda hukumar Hisbah tayi holen Direbobin adaidaita sahu 52

January 27, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media