• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda hukumar Hisbah tayi holen Direbobin adaidaita sahu 52

Sy lawan by Sy lawan
January 27, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Hisbah a jihar Kano ta sanar da cewa ta kama akalla direbobin adaidaita sahu 52 saboda samunsu da laifuka daban-daban da suka hada da askin banza, sayar da miyagun kwayoyi da kuma cakuda maza da mata a kekensu da suke sana’ar jigilar mutane.

Jami’an Hisba sun kama direbobin ne a sassa daban-daban da ke birnin Kano kamar yadda wakiliyar aksammdia Jamila Sulaiman ta bayyana

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

A baya bayan nan ne Hisbar ta fitar da sanarwar cewa ta kaddamar da wani babban aiki mai taken ‘’ofireshin kau da badala’’ a yunkurin hukumar na kawo gyaran tarbiyya da kawar da miyagun dabi’u da suka hada da karuwanci, shaye-shaye, sayarwa da kuma kwankwadar barasa da sauransu.

Da yake jan kunnun direbobin su 52 a ranar Juma’a, Mujahid Aminuddeen, mataimakin shugaban hukumar Hisbah, ya bukaci su zama jakadu nigari ga addinin Musulunci da jihar Kano ta hanyar kauracewa dukkan wata badala.

A furucin sa ya ce: ‘’Muna son yin amfani da wannan dama domin yin roko a gareku da ku guji nuna dukkan wasu halaye da za su iya zubar da mutuncin addinin Musulunci da kuma kimar jihar Kano.

” Wane irin laifuka masu adaidaita sahun suka aikata a Kano? Ya kara da cewa laifukan da direbobin suka aikata sun hada;

‘’Askin banza, tuki a gari sanye da gajeren wando, amfani da hotuna da basu dace ba a jikin baburansu, cakuda maza da mata da kuma daukan ‘yan ta’adda zuwa wuraren da suke aikata miyagun laifuka.

‘’A matsayinmu na musulmai, ba zamu lamunci wannan halayya ta direbobin adadita sahun ba. Wannan ne kuma yasa kawo ku nan domin yi muku wa’azi akan illolin da ke tattare da wadannan ayyuka bisa tsarin addini da kuma al’adar mutanen jihar Kano.’’

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Majinyata A Najeriya Sun Koka Kan Yadda Magunguna Suka Yi Tsada A Fadin Kasar

Next Post

Kungiyar Kwallon Kafa Ta Kasar Najeriya (Super Eagles) Ta Lallasa Takwararta Ta Kasar Kamaru Da Ci 2 – 0 Babu Ko Daya;

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Iran ta farmaki Cibiyoyin leken Asiri na Sojojin Isra’ila kuma ta samu

Iran ta farmaki Cibiyoyin leken Asiri na Sojojin Isra’ila kuma ta samu

June 19, 2025
NDLEA ta kama ɗauri 20 na tabar wiwi da za a fitar zuwa kasar larabawa

NDLEA ta kama ɗauri 20 na tabar wiwi da za a fitar zuwa kasar larabawa

April 2, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media