• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Al’ummar Gari Sun Yi Kukan Kura Sun Kashe ‘Yan Bindiga 37 A Jihar Zamfara

aksam by aksam
August 30, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga: Maryam Muhammad Suleiman

Kimanin ƴan bindiga 37 ne aka kashe a garin Matusgi da ke karamar hukumar Ƙaura Namoda a jihar Zamfara, bayan da mazauna kauyen Matusgi suka fuskanci wasu ‘yan bindiga da suka mamaye garin da nufin yin garkuwa da mutane.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

A cewar wani mazaunin garin da ba’a bayyana sunansa ba, ‘yan bindigar sun zo ne akan babura da karfe biyu na rana, a ranar Larabar da ta gabata, da nufin yin garkuwa da mutane, yana mai cewa ba shi ne karon farko da alummar garin suka fuskanci ‘yan bindiga ba, amma karon farko ne da suka yi nasara akan yan bindigar.

Mazaunin garin ya ce ‘yan bindigar sun fara kai harin ne ta hanyar harbi da bindiga domin tsoratar da al’umma, sai dai duk da haka mutanen garin basu ja da baya ba.

Ya ce wasu mutanen garin dauke da bindigogin mafarauta sun yi artabu da su, yayin da wasu kuma suka yi amfani da makaman wajen kewaye yankin, tare da hana ‘yan fashin tserewa.

Bayan an dauki tsawon sa’a guda ana gwabza kazamin fada, ‘yan bindigar sun ja da baya, inda aka ce mambobinsu 10 sun mutu.

Daga nan sai mazauna garin suka sake haduwa suka yi kwanton bauna, a lokacin da ‘yan fashin suka dawo, mutanen garin sun sake kai hari, inda suka kashe ‘yan bindiga 37 baki daya.

Hakimin Matusgi, Alhaji Ciroma Muhammad ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce an kashe mutanen garin uku a rikicin.

Ya kara da cewa, kauyukan da ke makwabtaka da su sun ba da rahoton ganin ‘yan bindigar na jigilar gawarwakin ‘yan uwansu da suka mutu.

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sojoji Sun Bindige DPO Kan ƙin Tsayawa Shingen Binciken Ababen Hawa A Jihar Zamfara

Next Post

Hukumar Bayar Da Agajin Gaggauwa Ta Najeriya NEMA, Tace Adadin Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyar Rasa Rayukan Su A Jahohi Goma 15 Na Najeriya Ya Kai 179

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mai Martaba Sarkin Kano; Na Goma 15  Alhaji Aminu Ado Bayero Ya Halice Taron  Khatamar Karatun Al’qur’anin Mai Girma Tare Da Yiwa Kasa Addu’ar Samun  Zaman Lafiya

Mai Martaba Sarkin Kano; Na Goma 15 Alhaji Aminu Ado Bayero Ya Halice Taron Khatamar Karatun Al’qur’anin Mai Girma Tare Da Yiwa Kasa Addu’ar Samun Zaman Lafiya

July 20, 2024
Wani Farfesa ya fadi abin da zai faru idan Tinibu ya gaza shawo kan tsadar rayuwa a Najeriya

Shugaba Tinubu ya amince da rushe maaikatu da cibiyoyin gwamnatin tarayya fiye da 100

February 27, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media